Acikin Gidana Hausa NovelHausa Novels

Acikin Gidana 13

Sponsored Links

⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️
(SEX ,ROMANCE,RUNS)

📝FATIMA ZAKARIYYA

EPISODE 1️⃣3️⃣

My wife is pregnant?,ya tambaya doctor,wani extraordinary dadi yakeji har ransa , aunty Huda ya kalla wace ta hade rai ,dan ita haushin Mubarak takeji ,gashi kuma ance karima tanata ciki ,so yanzu ya za’ayi kenan ,matsawa yayi kusa da gadon karima wace taketa bacci yana kallon fuskarta ,wata soyyayarta ce take shiga ransa ,he just found himself in love with his wife Again ,cikinta ya hau shafawa,aunty Huda tayi gyaran murya Sannan ya tuna da mutum a kusa dashi ,karima ce ta fara motsi a hankali ta bude idonta,aunty Huda tayi saurin ta dawo kusa da ita ,sannu karima ,sannu ,me kikeji ,Ina ne yake miki ciwo ,dakyar take bude Baki Amman haka ta iya cewa babu ,yunwa nakeji,Mubarak ta gani akanta juyawa tayi ta karayiwa aunty Huda magana ,mene yakeyi anan ? Banason ganinsa dan Alalh kice ya fita ,ganin farfadowarta kenan yasa aunty Huda ta masa magana ,Mubarak dan Allah karima tace batason ganinka Ko zaka fita ,saida ya danyi jim kadan Sannan yace toh ,fita yayi da sauri yaje restaurant ya siyo musu abinci ,snacks da drinks,sai yoghurts daya siyama karima dan yasan Masu ciki Ana cewa susha yoghurt,dawowa yayi ya kawo musu sai yaga karima tanata harararsa ,dan a lokacin har ta ware suna hira da aunty Huda ,ganinsa ne yasa ta hada rai ,ta kalli ledo daya shigo dasu kafin ya karasa ajiye wa tace fita da kayanka banaso ,Ajiyewa yayi ,ya fita kofar dakin ya fita ya zauna a haka har bacci ya daukesa ,aunty Huda ce ta lallaba karima Akan ta samu taci abincin nn,kinga yanzu dare ne Ina zanje na samo miki abinci karima ,kiyi hakuri kici wannan kinga bakida Lafiya kuma dan cikinki mh nasan yunwa yakeji ,har ranta taji dadi da akace dan cikinta ,itama murna takeyi Wai itace ne ciki ,Zata haifi baby , but the other side dinta kuma tana tunanin wannan Babyn fah na Mubarak ne ,ita kuma yanzu ta tsanesa ,Amman dai ta hakura Akan Zata zauna ta kula da cikinta batasan Wanda Zata hifa bh ,shafa cikin tayi tace Allah yayiwa abun da Ke cikin cikina Albarka ,Mubarak yana waje yana bacii saida Asuba yayi ana kiran sallah Sannan ya ya tashi yaje masallin kusa da asibitin ,bayan ya dawo ne ya lekasu ,Dukansu bacci sukeyi a haka ya lallaba yaje kusa da karima yanata kallonta yana tuna abubuwan da suka faru ,shi yanzu babu abun dayake so rather than ya koma gidansa da matarsa su samu natsuwa su zauna suyi sorting life dinsu , expecially now that she is pregnant,yanzu am going to be a father ?Alhmdl yace ,tunawa yayi bai gayawa mummy bh yayi sauri ya dauko wayarsa ya Kira ,Kira daya kuwa ta dauka dan tanata kiransa baya shiga dayake ya sakata a busy coz yasan Tana expecting zuwansu ,yanzu kuwa ya samu abun fada ,Tana dauka ta fara fada ,”Ina ka shiga ne inata nemanka lfy ?” ,” eh mummy karima ce batada lfy ,kingamu mh a asibiti Wai ance Wai she is pregnant ya fada yana shafa Kansa “, farin ciki ne taji ya lullubeta ,mummy har cikin ranta taji dadi ,sake maimaitawa tayi ,” Pregnant ?,Alhamdulillah,Masha Allah ,Allah na gode maka Ko a haka na tafi naji dadi,Allah ya muku Albarka Mubarak wani asibitin ne Bari nazo”, “ No mummy Karki damu basai kinzo bh “Ana haka saiga doctor ya shigo ,”Mummy Ina zuwa ga doctor ya shigo “ ya kashe wayarsa ,Aunty Huda sai yanzu ta motsa dan bacci ne mai nauyi ya dauketa ,itama karima farkawa tayi Jin motsi a kanta ,doctor ne ya tambaya ta farfado ko? Matsawa yayi yafan taba jikinta ,Toh Alhmdl jikinta da sauki ,zaku iya tafiya Amman pls A kula kar A dinga stressing dinta ,a daina bata mata rai ,a dinga kokari duk abun da takeso a dinga mata ,kunsan yanda Masu ciki suke ,Akan caring din da ake musu sai anyi doubling ,yanzu ba ita kadai bace ,she needs your complete support and attention,plus love and caring ,Mubarak dai har ransa murna yake, tambayar doctor din yayi lafiyar Babyn fah ? Doctor dinne yace the Baby is in good health ,maman Babyn mh ta samu sauki kuma Zata cigaba da samun sauki idan an cigaba da kula da ita ,magunguna ya rubuta musu ya Kara gaya musu abubuwan da za’ayi,Aunty Huda ce ta dagata dakyar suka tashi suka fita ,Mubarak dai sai rawar Kai yakeyi aka tafi da sauri za’a bude mota ,karima ce tace aunty Huda wlh bazan shiga motar mubarak bh ,toh karima yanzu a Ina zamu koma gida kiyi hakuri muyi sauri mu tafi ,danma mijina yayi tafiya da hankalina ya rabu ,kinga yanzu ance ki daina stressing kanki ,dan Allah Karki saka wani damuwa mu tafi gida ki zauna ki huta ,Aunty Huda wlh dagaske nake bazan shiga motar Mubarak bh,wayar ki Tana hannu ki ,Yawwah yi mana bolt ,Mubarak ne ya tsaya yana jiransu ganin sun tsaya a guri daya ne ya saka ya karasa gurin ,aunty Huda mu tafi Ko yana nuna musu hanya,A’a tace bazata tafi a motarka bh , kallon karima yyi zai mata magana yaga ta dallah masa harara ,yana tsaye a gurin bolt yazo ya tafi dasu ,binsu yayi a baya har kofar gida ,bayan ta shigar da karima ta fito ta samesa,Mubarak ka wuce ka tafi gida ka huta ,zaiyi magana tace muyi waya ta fada ta rufe gidanta,bbu yanda zaiyi haka ya tada motarsa ya tafi

Ko A dawo lfy Amrah bata yiwa Kamal bh ,haka ya fita yanata sauri coz yanaso yaje office da wuri,bayan ya shiga mota ne ya tadda mota amman taki tashi ,ya dade yana trying still baya tashi ,fitowa yayi sai yaga wani neighbor dinsu a kofar gidansu da jirida a hannu , Babbah ne sosai ya tsayar dashi ,zo nan yace masa ,dan a haife zai haifi kamal ,zuwa yayi shima ya rusunna ya kwashi gaisuwa ,lafiya motar taka taki tashi ya tambaya kamal, eh Wlh inaga ruwa zan debo na zuba ya fada yana kallon kasa ,dan kamal Akwai respect,wata yarinya ce ta fito daga gidan ita ma gabansa tazo ta tsugunna ,Abbah ni zan tafi na makara mh ,Sannan ta daga Kai ta gaida kamal , abun ya birge kamal ,yanda ta gaida babanta da kuma yanda ta gaidashi Tana sunkuyar da Kai ,yarinya ce karama amman ta birgesa ,Yusrah shiga gida ki Debo ruwa a buta ki kawo masa ,toh tace ta ajiye wasu books dinta a kusa da Abbanta,wasu Abaya ne a jikinta sun yiwa farar fatar tah kyau ,Ko powder bata saka bh Amman skin dinta yanata glowing ,gida ta shiga ta Debo ruwa tazo ta rusuna ta bawa kamal ,shima karba yayi yaje ya zuba ,ya gwada trying tada motar sai kuwa ta tashi ,fitowa yayi ya bata butar ,thnk you tace mata Sannan ya karasa gurin Baban nata ya masa godiya ,ya tashi kenan ita kuma ta fito ta dauka books dinta ,Abbah saina dawo ta sake fada, kallon Abban nata yayi yace Babah Ina zataje in sauketa ,A’a yace masa ,karka damu yi tafiyar kah Nagode ,sake magana yayi ,Baba Wai naga nina tsayar da ita babu komai ai Akan hanya nake ,toh shknn Baba yace ,Nagode Allah ya saka da Alkhairi,kiranta yayi da karfi ta juyo ,dawowa tayi a hankali take tafiya ,Kafin mh ta karaso ya nuna mata kamal ,bishi zai rage miki hanya ,toh tace tabi bayansa ,kofar baya take kokari shiga kamal ya juya yace mata dawo gaba mana ,fita yayi ya bude mata kofa ya shiga ,Ina zaki ya tambaya ,School zanje ,Amman basai ka kaini school din bama Ko a hanya ka ajeyini it’s Owk Nagode sosai ,yanda take magana Tana burge kamal ,very calm kuma so cool ,No yace mata zan kaiki har school , shiru kawai ta masa ,shirin yyi Yawwah kamal ya sake tambaya ,A ina kike da zama , ga gidanmu nn inda ka daukoni ta fada tana dan kallon idonsa ,Owk Amman bana ganinki A area dinnan ,eh kawai tace masa ,Eh me ? Ya tambaya ,eh mu bama fita ne ,daga school sai gida ,Owk very good kamal yace ,sai wani kallonta yake ,Gaskiya ta birgesa ,babu ruwanta tanata wani basarwa ,dakyar mh take iya answering dinsa kaman ya takura mata ,veil dinta ta saka tadan ja,coz ta Lura kamal kaman kallonta yake ,bayan ya sauketa ne yake tambayarta ta sunan Malamar ? yusrah tace ta fita bh ta jirasa bh ,fita yayi shima ya sake binta , Ko malama yusrah Zata iya bani number dinta ,Kai ta gyada masa Alamun A’a ,ta wuce ta cigaba da tafiya ,sake binta yayi ,wait yusrah but why , Nothing tace tayi sauri ta shige ta barsa ,wow ! Kamal yace ,mota ya koma yanata mamakin Kansa ,deeply ta burgesa ,kuma yanason number dinta ,he don’t knw why but he just found himself wanting to talked to her ,wucewa yayi ya tafi office ,yana zuwa kuwa Jennifer ta taresa, sir wata tazo tun dazu Tana jiranka ,Ni kuma ? Ya tambaya Jennifer ? Yes sir gata can mh nace ta jiranka bazaka dade bh zaka zo ,yana kallan gurin yaga Rabi ,karasa gurin yyi ,gani nazo lfy kike nemana,Wucewa zakayi mu tafi office Dinka ,Rabi ta fada tana wani cin chewing gum ,Noo babu office din da zamuje ,bakisan bana attending guest bh a office ,mene ya kawoki mene kikaso yi ?? Dama zuwa nayi na fada maka wlh bana iya bacci tun randa ka tabani ,sauri yayi ya kalla gefe da gefensa dan ya tabbatar babu me jinsa , zo nan yace mata yajata suka fita waje , sake fadan abun da kikace ,sake fada kuwa tayi Tana wani wasa da hannunta ,Kalle ni nan Rabi’a abun daya Faru nida Ke was a mistake and I regret it ,wani kallo ta masa regret fah kace kamal ,yes ,Sannan pls kada ki sake zuwa min office Dina ,Rabi’a Ina ganin mutuncinki ,Ke Kawar matata ce ,wace ta dauka as best frnd ,pls kiyi maintaining wannan friendship din naku ,stay out of me kinji Ko ,ni ba irin wanann mazan bane ,naga messages dinki ,naga calls dinki Amman banga laifinki bh nine na Baki dama ,but pls since it reach to this I want to clear things up ,kada ki sake kirana nemana or Yimin text,babu wani Abu dayake tsakakni na dake ,so pls maintain yourself,ya wuce ya fara tafiya ,juyawa tayi da sauri tace masa kamal tsaya !,tsayaw yayi ya juyo ,ya akayi ?naji naka ka tsaya kaji nawa , tsayawa kuwa yyi ,Rabi ta fara magana ,ni Ina sonka ,kuma inason rayuwa dakai , Sannan bazan iya barinka bh ,sbd haka ,Ko kazo mu cigaba da rayuwa tare Ko inje in gayawa Amrah abun dakayi min a motar kah ,tsayuwarsa ya gyara yadanyi wani murmushi mamaki , zaki iya gaya mata ko mene kikeso kinji Ko , Ure free ,haka kace ?eh yace mata ya wuce ya barta yanata mamankin yanda mata yanzu suke zubar da mutunci su a gurin maza ,mata yanzu babu kamun Kai babu amana ,imagine Kawar matata,best frnd ki biyoni kina wani kina sona har kina so kiyi manipulating Dina ,tsaki yayi ya wuce office ,yana zuwa kuwa yaga Aliyu da Mubarak sunyi duru duru suna jiransa ya shigo ,Alhmdl Mubarak yace zo nan ka zauna ,Abubuwa fah sunata chakubewa mutumina,Zo kah gaya mana yanda za’ayi ,hmm yace shima ya zauna yana cire hular Kansa yana goge Kai ,Ai mutumina abubuwan nn harda ni suka chakudewa

Kamal ne ya shiga basu labarin shima abun daya Faru dashi kwana biyu ,Sannan bai boye musu halin matarsa bh ,Mubarak ne fara magana ai mutumina I trust you kaikam,nasan you won’t do anything stupid,itama Rabi take Ko wace take the advantage of your silence,but thank god Kai Allah yasa ka gane tun wuri,but seriously your wife is messing up,Zata gane before it’s too late,Allah sarki karima ,gidana kullum fes ,an saka turaren wuta ,abinci me dadi sai Wanda na zaba mh ,kasan ni ba’amin abinci daya ,Saidai ayimin dayawa ,haka take abincin nn dayawa, ita Ko me aiki mh bata dashi,barta dai da fada ,Ina fada tana fada but guys I loved my wife ,ni banma San Ina kaunarta bh sai dis days da abubuwan nn suka Faru,Guess what?,What kamal yace ,Karima is pregnant Mubarak ya fada da murnarsa,Congratulations kamal yace,Allah ya sauketa lfy ,yanzu ya ake ciki Zata dawo dinne Ko yaya?,Zata dawo insha Allahu kamal ka sakani A Addu’a dukda dai batason ganina I noticed Ko muryarta batason ji ,Amman Ina rokon Allah ya yafemin karima ta yafemin ta dawo mu cigaba da rayuwa mu kula da abun da Allah zai bamu,wlh kamal na tuba ,na daina komai,nama fi jini free wlh ,yanzu abun dayake damuna kawai karima,bansan Ko Zata yafemin bh ,Aliyu ne yayi gyaran murya,Wanda tunda suka fara magana bai saka musu Baki bh,shi idan kagansa kaman Wanda aka masa mutuwa ,tunda yazo ya kasa komai,Mubarak ne ya tabosa,bakaji me nace bane ,karima fh cikine da ita ,she is carrying my son,Aliyu ne ya fitar da wata iska yace congratulations man,Allah ya raba lfy ,Kai kuma kamal mata masifa ne Allah ya taimakeka ka gane before it’s late irin namu,nikam yanzu rayuwar batamin dadi ,na kasa gane matata kuma ,gashi dai babu abun da batamin Amman wlh tlh banajin dadin duniyar nn da gidana ,jiya ma fah bayan na koma har daki tazo da hijab dinta Wai me nakeso tayimin coz Tana Neman Alfarma Zata kwana a dakinta zatayi sallah da dare ,Ko kallonta ban iya yi bh Kai kawai na daga mata ,still da safe kafin na fito ta gama breakfast ,kalli wannan meetpie din ,ya dauko musu ya nuna musu,da zafi ta bani da safe Wai na taho dashi ,harda cemin Wai ba sai tazo kawomin bh batason interrupting Dina ,dariya kamal ya saka ,wato batason interrupting Dinka ,kar tazo tagansa da wata kenan,dis gal is serious ,Amman kasan ta birgeni,wlh ta birgeni dis shows matarka ta fito daga gidan tarbiyya ,Amman fah wannan kwana kwanar naku bazai yuba ,kaje kayi confronting dinta kuyi maganar nn ,kasan mene take tunanin akanka,zaifi maka sauki,Mubarak ne yace ai na dauka kunyi maganr jiya da mukace kayi mata,Wani dan murmushin takaici Aliyu yayi ,wace magana yarinyar da Ko kallo nh bata iyayi,maganar kawai take iyamin,itama inaji nasan daurewa takeyi ,wlh inason shatu ,kuma wlh ni na daina abun da nakeyi ,yanzu kawai ya zaayi matata ta yafemin ,Ina cikin wani Hali fah bazaku gane bh,Suna cikin wannan hirar ne saiga Jennifer ta shigo ,sir gashi wannan an aiko maka ,Aliyu ne ya karba ya bude ,wani basket ne kaman abinci a ciki ,yana budewa yaga pepper chicken ne da NAN bread ,can kuma yaga wata papper da Alamun rubutu,karantawa ya shigayi ,” Baban Amir dis is your lunch ,sorry bazan iya kawo maka bh coz I don’t want to interrupt “, kungani Ko ,ya nunawa su Mubarak Suma karba sukayi suka karanta ,Mubarak saida yayi dariya dukda shima da nasa case din a kasa ,mutumina matarka ta gama dakai wlh ,bazaka iya komai bh yanzu illa kawai ka mika wuya ka bata hakuri,Aliyu ne yace kunsan mene wannan interrupting din kuwa ,Wai irin fah Ina tare da wata dinann karta takura min,kuma yanzu sugar dinma da take cewa ta daina Wai Abban Amir ,Gaskiya I can’t take dis ,yakamata tasan wlh tlh ni babu wace yanzu nake kulawa ,mene wani interrupt kuma ,kamal ne yace kasan mene,tunda dai taki ta kalle kah bare ta maka maganr try calling her yanzu kaga me zatace ,da sauri kuwa ya dauko wayarsa ,good idea kamal lemme try ,wayarta ya shiga Kira har sau uku bata dauka bh, can yaji text ya shigo ,” Baban Amir I don’t want to interrupt,have a nice day ,if there is anything you want text me ,thnk you “, kamal ya mikawa wayar Wanda suka kusan gwara Kai da Mubarak Wajan ganin mene yake nuna musu ,Anan ne Suma suka karanta message na shatu ,Chab di ! kamal yace kasan yanda zakuyi maganr nn ,Aliyu tagumi ya saka dan ya rasa abunyi,shknn yace zan kara gwadawa Yau mugani ,Mubarak ne yace ai dagewa zakiyi sosia ka hada rai ka bata rai kace tazo kuyi maganr ,dole fah kuyi magara nn Ali ,inba haka bh kaine zakasha wahala ,toh yace musu ,kunga bari mah ni na tafi gidan kawai ya wuce ya barsu

Rabi bata tsaya Ko Ina bh sai gidan Amrah ,Amrah Tana bacci mh ta tashi taganta akanta ,lfy Rabi ta Ina kika shigo ,lfy kalau gidan ne abude ,dama Ke me kika iya ,wataran kina wannan shegen Baccin naki za’azo a saceki ai , dama zuwa nayi muyi wata magana ,magana kuma Amrah tace ta murtsuka idonta,eh magana ,nida Kamal Akwai abun da mukeson zamu gaya miki ,Ina zuwa ,wayarta ta dauka ta Kira kamal Amman bata shiga ,Amrah Kira kamal a wayarki,babu musu kuwa ta kirasa,Tana Kira ya dauka ,Rabi ce tace kawo nn ,karban wayar tayi ta fara magana ,” kamal Akwai abun da matarka takeson mu fada mata tare ,kazo muyi maganar anan gurin ,idan bakaso da wuri bh zan gaya mata na tafi “,kashe wayar yyi gabansa ya fadi ,Mubarak ya shiga gayawa abun daya Faru ,tashi muje mubarak yace ,inba haka bh kasan mata kuwa da makirci, tashi sukayi suka tafi gidan ,suna zuwa kuwa sukaga rabi an bata rai ,zama yayi kusa da ita shima Mubarak din ya zauna,kamal ne ya fara magana gani ,mene takeson ta sani , rabi ce ta gyara dauri,abun daya shiga tsakaninmu,zaro ido Amrah tayi Jin wannan kalmar ,mene wani abun daya shiga tsakaninku ,kamal ne ya kalli Mubarak Wanda ya gyada masa Kai,ita rabi duk a tunaninta zai bata hakuri ya canza maganar su fita ya Lallabata ya cigaba da bin tah ,da mamaki sai taga kamal ya fara bayani tiryantiryan,dukda dai ya danyi covering wasu abubuwan ,Amrah time din da kikayi forcing Dina nakai frnd dinki gida,itama forced me in the car,she seduced me har na kasa controlling kaina ,I kissed her ,daga Amrah da Rabin babu Wanda bai mike tsaye bh,Rabi ce ta shiga magana karya ne ba haka bane ,kofa kaki budemin ,shut up Mubarak ya shiga fadan,da wani bakinki anan kaman Aku,Kinganni nn babu wani kalar Bariki na mace da ban sani bh ,karya kike abun da abokina ya fada babu dadi babu kari,makaryaciyar banza Ashawo,zakizo ki hadasa da matarsa Ko,Amrah ce ta fara bubuga kafa tana ihu ,Amman Rabi yar kutumar ubace Ke ,Kamal Kai kuma Allah ya isa tsakanina dakai ,ta fara nunasa da hannu Tana kuka,kamal ne ya tashi ya riketa sosai tanata wani fizge fizge Wai saita Daki Rabi , rabi matsawa tayi daga can gefe Tana karya yakemin shine ya fara tabani ,Mubarak ne ya tashi ya nuna mata kofa ,zama yayi shima ya fara bawa Amrah Baki anata bata hakuri,Mubarak ne yaci Ke ki godewa Allah mh mijinki yana tsoron Allah ,Amman bazan boye miki bh da nice matata takemin haka da tuni na sender ta gida Ko nayi abun da zan yi ,danma Nayi sanyi yanzu amman Ina me Baki shawarar ki rike mijinki,kiyi hakuri kuma ba wani Abune ya faru bh,Sannan gobe kaada ki Kara saka mijinki yakai miki wata kawa gida ,yanzu duniyar nn babu Amana ,ni zan tafi na barku lfy,tashi yayi shima ya tafi dan yanason yaje ya sake ganin karima ya kuna rokonta Ko Allah zai saka ya dace, Amrah ce kwace jikin kamal tanata bori ,hardasu Aljannun karya,shidai kamal Addua yaketa tofa mata ,yana bata hakuri,gabaki daya ta yaga masa Riga ,sai kace wace ta kamasa Akan mace,wlh Allah saina ci uwar rabi ,har gidansu zanje wlh saina daketa zan samu sukuni ,Allah zan iya kasheta ,Aske Shegiya abun da yake kawota gidana kenan,harda zuwa Wai Zata gayamin magana ,yar iska karuwan banza ,wlh saina je har gidansu gobe ,yan daba zan debo muje ayiwa rabi dukan tsiya ,Kai kuma wlh Yau bazaka kwana a gidan nn bh,fitar min daga gidana munafuki me bin mata,Ashe mata kake zuwa kake bi ko ,daga samun ciki bazaka iya hakura bh,kawata kamal kawata ,sai kuka ,jiri ne ya debeta ta fadi kasa ,da sauri ya kwasheta ya tafi da ita Asibiti ,suna zuwa mh doctors suka ce Emergency CS za’ayi mata ,Dukda cikinta is 7month but faduwan da tayi Kan baby ya juya idan baa fito dashi bh zai iya mutuwa ,da sauri kuwa kamal ya cike pappers yayi signing yayi payment,Suma saurin sukeyi suka shiga da ita ciki aka fara mata Aiki,ba’a dade bh kamal yaji baby na kuka ,wata nurse ce ta fito da baby boy a hannunta ta mikawa kamal ,saida ya Kira sunan Allah Sannan ya karba ,fyn baby boy ya gani saida kwalla ta fito masa ,this is my son ya tambaya,yes tace masa Amman za’a dan kaishi baby room a dubasa Sannan Akwai possibility na za’a iya sakasa A kwalba , coz Babyn bai Kai time din shigowarsa bh aka haifeshi,but Alhmdl he is fyn ,Alhmdl kamal yace ya tofesa da Addu’a

Leave a Reply

Back to top button