Hausa NovelsHausa NovelsZafin Kai Hausa Novel

Zafin Kai 64

Sponsored Links

64
Zeenah ma sallan tayi Amma farin ciki ya hanata komawa bacci Dan haka karatun
Qur’an tayi a iPad kafin tana gamawa ta miqe ta hau Aiki a laptop Kuma.
Zata fita office 9 yau Dan haka time nayi ta shirya dole tabarsu suyi baccin hutu tukuna
8:30 nayi na fice.
Amnah ce ta fara tashi ta sauko gadon ta fito dakin ta nufi kitchen gurin Nafisat wadda sai alokacin ta samu ganin Amnah ta rungumeta cikin murnar dawowansu sbd lokacinda suka dawo da Asuba Amnah din na jikin mummynta sod bacci.
Itama Amnah sosai tayi kewan Nafisat din Dan haka ta Haye jikinta suka dawo zuwa bedroom din mummynta.

Dakin Nafisat tai masa Wani irin gyaran tsafta da kyau koina sai qamshi da sanyi ke tashi tareda ni’iman tsafna.
Toilet suka wuce Kai tsaye Nafisat ta taimaka mata tayi brush kafin Akai fitsari da alwala suka fito ta saka mata abayan sallah tayi sallah duk Nafisat na tsaye tana jiranta.
Tana gama sallan nata da zaa ce Allah ya
Bada Lada
Nafisat ta dauke kayan sallan ta sake gyara toilet da dakin kafin suka wuce kitchen Nafisat na cewa Bara na hado Miki breakfast naki yanzun Nan.
Cikin tsalle Amnah ta fara cewa
“a ba breakfast nakeso yanzu ba Ina iPad
Dina ki dauko ki sakamun charge inason Kiran Daddyna nayi missing nashi sosai sosai sosai Gyaran muryansa taji daga bayanta ahankali ya furta
“I miss my angel too sosai sosai.
Da Wani irin gudu ta nufosa tin Bai garasaba ta fada Kansa ya dauketa yayi sama da ita Vana
Jin zuciyarsa na samun sanyin da tinda suka tafi ya rasa shi.
Dariya sosai Amnah keyi tana farin cikin ganinsa shi Kansa murmushi yake mata
Wanda ya saka Nafisat silalewa ta kama hanyar kitchen Dan hado Abinda tasan dashi
Amnah ke breakfast wato chocolate custard fa soyayyan farin kwai da tomatoes kawai. Umme ma dariya da ihun Amnah ya sakata fitowa Daman dad kaante ya fada mata sun dawo sbd kowa a masallaci sallan Asuba
Kawai akaga dd babba da Abbakar, Shi Kansa Daddyn Amnah din a masallaci ya gansu ya tabbatarda dawowan ‘yarsa.
Amnah na ganin Umme ta sake shiga farin ciki itama tayi kanta ta rungume tana cewa tayi missing nata.
Daga jikin Umme ficewa tayi da gudu zuwa palon dad kaante Yana zaune Yana amsa waya yajita Kansa ta fado dole yayi sallama da
Wanda yake wayar Yana cewa
“Zaki karyawa dad din daddynki wuya ai da

wannan kibar da kika qaro acan.
Dariya tayi masa tana cewa “Wuyanta baze karye ba ai yanada qarfi sosai kaman na Daddyna”
Murmushi yayi Yana zagayo da ita gabansa yace
” Wannan wuyan na Daddynki ai yafi na kowa garfi.”
Shigowan daddynta palon ya sakata barin jikin dad kaante ta koma gurinsa ya dauketa Yana garasowa ciki ya gaida dad din kafin suka juya suka fice.
Palon Umme suka koma lokacin Nafisat ta gama hadowa Amnah din komai Suma sauran masu gidan angama nasu breakfast din an
Jere a dining. A dining din ya zauna shi da Amnah suna magana Yana amsa mata a hankali Nafisat na kokarin qarasa shirya mata breakfast din a gun
Daidai lokacin 9:40 ta buga aka Bude kofan bedroom din Zeenah Bena ta fito ahankali tana
Dan shafa wuyanta dataji yasamu sakewan datakeso sbd samun isashen bacci.
Kayan baccin jikinta masu tsantsi me da yanayin sanyi ya Dan sakasu lafewa jikinta tana fitowa Kai tsaye dining ta nufo tana Dan
Kiran sunan Nafisat sbd ta kawo mata tea me zafi sosai yau takesan Sha.
Tinda ta tinkaro dining din ya dago fararen idanuwansa ya zuba mata bata ankara da
Hakan ba Saida ta qaraso daf ta tsaya cak
Wani irin sanyi da bugawan zuciya na samunta lokaci Daya.

Dagashi har ita kowannensu yaga sauyi sosai a tattare da dayansu,
Kowannensu ya qara sauyawa da samun hutu da kyan yanayi musamman ita da komai na
Qarin data samu a bayyane yake.
Ahankali ta dauke kallanta da gunsa zuciyarta na Dan gara tsananta bugawa.
Juyawa take kokarin Yi Takoma Amnah tai caraf tace
“Daddy bakaiwa mummy oyoyo ba gatanan ta fito.”
Bena na Jin haka ta juyo da sauri ta kallesa
Shima ita yayiwa Wani Kallo da mayun idanuwansa
Tana ganin Hakan ta daga qafa da sauri zata gudu saidai ko taku daya Bata qarasa ba ya miga hannu daga zaunen Dayake ya riqo hannunta Daya ya dawo da ita baya ta fado kansu shida Amnah Dake jikinsa.
Nafisat na ganin Hakan tayi saurin barin gurin kanta gasa
Hade fuska Bena tayi tana kokarin cire jikinta
Dana nasu Amnah tace
“Mummy ki tsaya mana oyoyo kawai zai Miki kin manta munce muni missing nasa sosai fa.”
Rintse idanuwa tayi ta budesu akan Amnah cikin takaici zatai magana Amnah ta sauka daga jikinsa tana cewa
Bari na dauko iPad dina nayi muku hot kanawa mummy oyoyo.

Amnah na barin gurin ta kallesa a hankali tareda Bude baki tace
“Ina bugatan tashi ka sakeni”
Cikin idanuwanta ya zuba nasa ahankali take ta rufe nata tana kokarin Hana bugawan kirjinta Dayake fara Hawa yana sauka.
Magana ta sake Bude baki zatayi taji hannuwansa sun qara zagayeta ahankali tareda zaunar da ita da kyau kan qafafunsa suna fuskan juna.
Yanayin zaman ya sakata dagowa ta kallesa zatal magana tana Bude baki ya kamo kanta ahankali ya hade da nasa tareda zira harshensa cikin bakinta.

Batai tsammanin Hakan ba ko a mafarkinta
Dan haka ta qangamesa tana rintse idanuwanta kafin yanda yake kissing cikin bakinta ya sakata lumshe idanuwa tana Jin zuciyarta na Neman sanyi da narkewa.
Motsin dawowan Amnah ne ya sakasa Sakin bakinta ahankali tareda Ciro nasa ya jingina bayansa da kujeran dining din Yana kallanta da kasalallun idanuwansa kaman babu Abinda yayi.
Itama kasa dagowa tayi ta kallesa bare
Amnah hakama ta kasa tashi daga jikin nasa
Saida Amnah tace su shirya tai musu hoton tukuna ya Dan dago bayansa ahankali tareda daukan Amnah din ya saka tsakiyansu Akai hoton tukuna Bena ta iya migewa daga jikinsa ahankali jikinta a mace. Umme ce ta garaso itama fuskarta cikeda
farin ganin Bena din Mai tsanani tana zuwa
Bena ta rungumeta tana cewa
“Ummenah nayi kewanki sosai”
Cikin farin ciki Umme tace
“Mu da kika cinnawa hauka Bena,
Kika Hana kowa Jinki,
Amma dai koba komai kinyi kishi me tsafta
Allah ya qara Miki hakuri…
Kasa amsawa tayi tareda Satan kallansa
Shima itan ya kalla Jin kishi ne ya korata ta
Hana kowa jinta.

Kunya da nauyin maganar Umme ya sata zaunawa a Dan fuske tana basar da zancen suka fara breakfast harda ummen duk da ta
Dan ci breakfast tareda dad kaante a nasa palan.
A hankali take cin abincin batareda ta dago ba sbd idanuwansa na hanata walwala a gun.
Sama sama Shima yaci abincin Umme ta kallesa tace
“Matarka na can na jiranka kuyi breakfast kazo kayi anan.
Tsit gurin yayi har da ita ummen sbd sai datai maganar ta Tina da Bena dake gurin,.
Shima Bena din ya Dan kalla, Bena kuwa ruwan tea din dake bakinta ta hadiye ahankali sbd Neman gagara wucewa da sukai Bata dago ga ta dauki tissue fuskarta babu Wani sauyi ta goge bakinta ta dago ta
Kalli Umme cikin sakewan fuska tace
“Umme inaga yau zan koma office akwai pending ayyika sosai suna jirana,zan biya na dubo Anne kafin na tafi.
Murmushi Umme ta sake tana waskewa itama ganin Bena din Bata nuna damuwa ba tace
“Ok ba damuwa ki gaida Annen Taki tareda
Ababa Shima duk Muna gaidasu.”
Bata kallesa ba ta mige daga dining din ta wuce tana Jin idanuwansa akanta har ta shige bedroom.

Tana shigewa ta tube kayan baccin jikinta ta daura towel din Amnah da yayi mata qarami sosai ko dauruwa bayayi saidai ta riqe
Nata duk Nafisat ta kwashe da safen ta wanke sbd bazata iya daurawa sai an kwanke tin Bata
Nan sun kwana biya a ajiye
Na Amnah kuwa sabo ne ta fasa yanzun ta daura itama tana bugatan shopping din sababbi da wasu daga cikin toiletries nata.
Kofan dakinta aka Bude Kai tsaye aka shigo tareda rufewa Bata juyoba tana duba undies nata strapless bra zata dauko sbd tinanin
Amnah ce sai dataii shiru ta dakata sai a okacin taji qamshinsa ya shiga hancinta sai kawai ta qi juyowa tareda fasa dauko bra din ta nufi hanyar toilet zata shige yace
“‘Na dakatar na zuwa Aiki da fitanki gaba Daya.” Cak ta tsaya tareda juyowa Bata shirya ba sbd rashin fahimtar zancen da kyau.
Kallanta yakeyi fuskansa ba sakewa yace
“Yes you hard me right.”
Dawowa tayi zatai magana Bai tsaya sauraranta ba ya juya ya fice daga dakin fuskansa a hade sbd Bai dauka Yana zaune zata fadawa Umme fitanta da Abinda ya yankewa kanta ba batareda ko kallansa ba
Yana matsayin Wanda shine yakeda ikon da
Damar badawa din.
Wani irin bagin ciki ne me nauyi ya danne zuciyarta takasa ko motsawa daga inda take tsaye.

Ta jima a gurin tsaye kafin ta iya shiga toilet jikin na zafi da zazzabin bacin Rai Daya saukan mata a take.
Wankan ma ba acikin Dadin Rai tayosa ba ta fito ta shirya cikin Riga da skirt da coffee brown lace Mai tsananin tsadan tsiya ta Kira
Zeenah ta turo mata numbernsa a Karo na farko data taba samun numbernsa bare kiransa a wayanta.
Kira uku tavi Bai daga ba da alama yasan numbern tata Dan haka itama aje wayar tayi tana cire maganar daga ranta.
Gurin dd babba taie tai masa bayanin zancen murmushi kawai yayi yace
“Ki shirya kije ki dubo Annenki kawai karki je aikin bari sai kinsake magana dashi, Bazan masa magana ba kiyi magana
Dashi zuwa gobe ko anjima idan kin dawo daga gurin Annenki ki samesa gidansa na highbridge kuyi magana.”
To kawai tace Amma bataso Hakan ba hasalima bazata sake nemansa ba.
Shiryawa tayi itada Amnah da Nafisat dake kulawa da ko saka talkalmin Amnah suka fita.
Shopping sosai suka fara yiwa Anne kafin suka wuce gidan saidai murnarta komawa ciki tayi sbd tararda yau din jikin Annen ya tashi
Sam bata Wani hankalinta sosai ganinsu ne ma ta Dan Yi kaman ta dawo daidai sbd Bena cikin tsakiyan ranta take.
Hande duk Abinda zuka zo dashi karbewa tayi tace sai Ababa ya dawo abasa kafin ya bawa
Annen Abinda zai Bata da Kansa Bena Bata damu ba Dan haka ta zauna ta yankewa Annenta farce dasukai tsayi,
Ta kunce mata Kai ta wanke mata tas tareda taimaka mata da kanta tayi mata wanka tas
Nafisat kuwa dakin ta sakata ta gyara tayiwa
Annen wanki duk da sun siyo mata sabbin kaya Amma duk hande ta karbe sai Ababa ya dawo.
Abincin lafiyayyan dasuka zo dashi Daman sbd Annen suka fara barinsa mota Bena ta saka Nafisat ta dauko hande na ganin babban basket zata amsa Bena tace Mata abincin
Amnah ne Batacin komai sai shi.
Dole hande ta bari sbd duk masifar Ababa ya
Hana a taba Amnah wadda itama ta Dan yinsa sbd Yana sonta.
##MAMUH#
#DBENA
#LOVE
#TOO HOT

* Arewabooks@Mamuhgee.*

Leave a Reply

Back to top button