Acikin Gidana Hausa NovelHausa Novels

Acikin Gidana 5

Sponsored Links

⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️
(SEX,ROMANCE,RUNS)

📝FATIMA ZAKARIYYA

EPISODE 5️⃣

“You betrayed me,I hate you , ni zaka wulakanta,ni zaka saka ayita yiwa dariya,kasan haka zakamin Meyasa Baka barni a hostel dinba,Kai ko tausayin mace bakaji,kamin karya ka yaudareni,it don’t have to come to this Alee, just tell me you don’t love me anymore I will understand,basai ka wulakanta ni bah a idon duniya ,wannan kiyayar har Ina “,kuka take sosai Tana fada Tana shasheka, tausayi ta basa sbd haka ,tambayar tah kawai yayi,”kina ina “ bansani bh ta fada da karfi,kiyi hakuri dan Allah kina ina? Ina inda kabarni mana ,kar kuma ka sake kazo min dan banason ganinka,ko kamshin ka Alee bansan ji,tashi yayi da sauri ya dauka key din mota ya fita,hotel din ya tafi direct,knocking daya kuwa ta bude,wani red bra da pant ne kawai a jikinta ,sai idonta dayayi jajur sosai,Galla masa harara tayi ta juya Zata koma,da sauri ya bita ya rukota, wani kukan munafurci ta sake fashewa ,I hate you Alee you break my heart, wat did I do to deserve dis ,Rungumota yayi yanata bata baki,kinsan Beb jiya na gaya miki na gaji sosai ,so bayan naje na sallami ma’aikatan gida na tafi in canza kaya,wani bacci ne ya dauke ni sosia ,ban iya tashi bh saida safe ,and you knw yanda office yake ,I rushed to office this early morning,I was about to call you Wallahi kika kirani,kina raina safiyya I can’t abonden you ,am so sorry kinji,Kai ta daga masa Alamun ta yarda da dukanin abun daya fada mata,shigewa tayi jikinsa tayi shiru kaman wata mage,kinci abinci ya tambayeta,eh naci ,me kikaci?,reception na Kira nayi ordering noodles ,ga ragowan can mh,bin gurin yayi da kallo Alamun taci abincin
To kwanta anan ya fada yana nuna nata kan gado,ni anan zan kwanta ta nuna cinyarsa

Shatu ce ta shiga dakin Aliyu Tana gyarawa ,wasu pappers ta gani a kasa wanda jiya taga ya dade akansu yana dubawa,Toh Aliyu manta papers dinnan yayi ne?, ta tambaya kanta,wayarsa ta shiga Kira bata shiga coz ya saka phone dinsa a flight mode ,ta dade Tana Kira bata shiga, fita tayi Tana Neman driver Zata bashi yaje ya Kai masa office , a tunaninta wannan papers din Masu mahimmanci ne, Allah sarki sugar kar yaje ya dawo sbd wannan papers din ta fada tana kallonsu,Malam Hamza baya nan sai sama’ila gateman dinsu,tambayarsa tayi Ko yasan indai ya shiga,eh hajiya bai dade da fita bh yace zaije ya dawo sbd kin gaya masa anjima zaku fita,Owk ,eh,Hakane shkkn Nagode ta fada ta koma, shiryawa tayi ta duako hijab dinta ta saka ta tada mota ta yafi company dinsu Aliyu,office dinsa ta tafi straight da mamakin ta taji a rufe,Jennifer ce ta taho da gudu Tana gaisheta,how you doing jenny ta fada tana mata murmushi,am fyn ma,jenny Ina Aliyu ne naga ya taho office yanata sauri kinga har ya manta wasu pappers dinsa but naga office din a rufe,yes ma,Nima gaskia bai gayamin inda zaije bh,da sauri dai naga ya fita,Mubarak ne ya futo da wani daga office dinsa suna magana,A’ah madam ,murmushi ta masa ,yaya Mubarak Ina wuni,lfy kalau Ina mutumin? Au ai da Kai zan tambaya naga office din a rufe, kaga wannan pappers din ya manta,Mika masa tayi ya shiga dubawa,madam ai wannan pappers din akansu muke magana yanzun nn,Kai Amman kin kyauta ,mungode sosai Bari na Kirasa naji inda ya shiga,shima kiran ya hau yi wayarsa bata shiga,shatu damuwa ta shiga Tana tunanin Allah yasa dai lfy sbd yanda Jennifer ta gaya mata ya fita da sauri sai take tunanin Ko wani abun ne ya faru ,yaya Mubarak dan Allah Kara Kiransa dai ta fada duk tayi wani kalar damuwa,kada fa ki damu madam yanzu haka wani Abu yaje submitting yanzu zai dawo,Amman kuma sai ya kashe wayarsa,ba kashe waya yayi bh madam mayb gurin dayake ne babu network,ji tayi kaman ta gamsu ta wuce ta tafi,zuciyar tah dai tanata gaya mata babu dadi Amman ita tunaninta Allah yasa mijinta yana cikin lafiya,kamal ne ya futo da key a hannunsa,Ina zakaje ne haka Mubarak ya tambaya,kaina ne yake dan min ciwo zan tafi gida na huta,na gama settling komai daga office Dina Saidai gobe kuma,ragowan Ali ne zai saka hannu na aika office dinsa ance bayanan,abun daka iya kenan kamal kaki barin Amarya ta huta ko,ya fada yana tsokanarsa,ai ban dauka Yau zaka iya magana bh Mubarak,har wani tsokana kake ko,mtsww,ni wlh nama manta ,matsalar tace wannan ,Ali kuma Nima yanzu nake sani shatu mh yanzu tabar nn ta kawo wannan documents din baya nn,toh Lafiya kuwa ,an Kira wayarsa kamal ya tambaya da mamaki,eh wayar bata shiga,toh Allah yasa lfy ya fada ya wuce,Mubarak dai an tuna masa abun dayake damunsa,sbd haka office ya koma yanata tunanin karima,jiyan nn ta basa tausayi Amman Allah ya gani bazai tsaya yana bata hakuri bh,mata yanzu daka fara basu hakuri sai su kuma birkicewa,bare ta kamasa da wannan abun ,toh mene mh ya saka ta duba masa wayarsa,sa’anta ne ni da Zata dinga daukarmin wayata ,tashi yayi shima dayaga Aliyu baya nn kamal kuma ya tafi gida shima rounding up yayi, wani abokinsa ya Kira dan bai San yanda zai tafi gida bh yanzu,a tunaninsa bai San yanda zaije ya tarar da Karima bh,gurin farouk abokinsa ya wuce a wani joint da suke haduwa,labarin abun daya Faru ya shiga basa, mehn ! Kai kayi sake wlh daka Bari matarka ta taba maka waya, is she mad? Ko wasa kake da ita ne,ni wlh matata Ko a kusa da ita zan ajeyi wayata bata isa ta daukar min bh, kallon banza bata isa tayiwa wayata bh,nifa dama mubarak tun rannan na Raina wayonka,yanda naga matarka Tana kiran abokanan kah Wai kana ina,matata bata isa tamin wannan bh,idan shekara zan fita nayi a waje wlh bata isa tamin wannan haukan bh,tasan halina ai, haba be a man for ones mana ,sai mene dan ta kamaka da wata ,mene a ciki,akwai abun da Baka mata ne,Kai ya Gyada masa ,Toh kuma ya fada yana zukar shishi, Gaskiya na tausaya maka Mubarak daka bari hameeda ta tafi,karka damu akwai mata a kasa idan kanaso a debe maka kewa,karka sake matarka ta hanaka Jin dadi kaji ko,su mata su akasani a gida amman mu a waje a kasanmu,kuma duk wace mukeso zamubi,kuma zamuje gurinta,we have the money we have the asset so chill mehn ,shishar shima ya karba ya fara zuka

Kamal ne yayi parking ya shiga cikin gidansa,yana shiga kuwa as usual Ko Ina babu Kyan gani,anci abinci Anbar kwanuka a kasa,can kuma ga bottles din minerals Ansha an Barsu a gurin,ga karar TV an kuresa Alamun Amrah kallo take ,can kuma ya juyo hayaniya anata shewa ,da Alama ba ita kadai bace,dakinsa ya wuce bama suji shigowarsa bh,yana shiga kuwa yaga dakin yanda ya tafi ya barsa haka yazo ya samesa,toilet ya nufa dan ya gaji so yake yayi wanka ya kwanta, toilet din yagani babu Kyan gani,anyi using toilet din Amman babu floshing ,floshing yayi ya shiga wanke toilet din ,bayan ya gama ne yayi wankan ya fito ,iddar da sallah yayi har zai kwanta kuma yaji yanajin yunwa,parlour ya tafi ,suna ganinsa kuwa suka gyara zama ,kawarta Rabi ce tayi sauri ta dauki dankwalinta ta daura ,Amra ce ta kalesa Ashe ka dawo,Eh yace mata ,kizo ina nemanki,ina yini Rabi ta fada tana sunkuyar dakai kasa,lfy ya fada ya juya ya koma daki,biyoshi itama tayi dakin ta shiga,habiby sannu da zuwa,Yawwah ya naga gidan babu Kyan gani ,yanda na fita na barsa haka na dawo na samesa,habiby kasan kuwa mene ciki,da ai ba haka nake bah ko?,nasan zakamin uzuri,ni banma San zakamin complaining bh ,tunda na samu cikin nn kasan babu abun da nake iyayi,abinci mh sai Rabi ce ta dafamin dazu naci,idan kanaso kaima sai in saka ta dafa maka Ko Indomie ne,kasa magana yayi danshi har zuciyarsa yana tausayinta tunda ta samu ciki,kuma yasan before din ba haka take bh,Amman tunda ta samu ciki shknn komai ya canza,sau dayawa Saidai idan ya dawo daga office ya tsaya ya siyo musu abincin da zasuci,tace ita bazata iya girma bh Amai yake sakata,gida kuwa indai bai gyara bh haka zai fita ya dawo ya gansa,yayi maganar a samo mata me aiki tace sam ita batason me aiki kwace maza sukeyi,a cewarta yan aikin yanzu yan iska ne ga sata,gasu suyita maka abubuwa a bayan idonka sbd haka ita gaskia bataso,kayi hakuri randa naji zan iya sai nayi ,randa bazan iya bh Kai kayi ,ai dama miji yana taimakawa matarsa ,mene dan ka taimaka min ,haka dai yayita tuno maganganunta,A dafa min indomie din ya fada ya juya ya kwanta,fita tayi ta sami rabi ,karki gaji Dani rabi dafa masa indomie ,Rabi ce ta zaro idonu,yanzu Ke Amrah mijin naki mh ni zan dafa masa abun da zaici,nifa la lura dake tunda nazo gidan nn Ko tsinke Baki dauka bh,toh Wai Ke bakiga ciki ne Dani bh sau nawa zan gaya miki babu abun danake iyawa,lallai Amrah abun naki yayi yawwah gaskia,A kanki aka fara ciki?,Ke haka aka gaya miki Masu cikin nayi,Ana laulayi an sani kana iya tashi duk ka gaji bazaka iya wasu abubuwan bh Amman daurewa akeyi Amrah,daga Ke sai mijinki wasu abun ai zaki iya,ki saka a dauko miki koda me aike ce ta dinga tayaki wasu abubuwan mana,dubi tunda nazo fah wannan zumbuleliyar rigar ce a jikinki,babu wanka babu komai haka mijinki ya dawo ya sameki,kinga Amrah wlh kiyiwa kanki fada ,yanzu an daina wannan shashancin,bakiji akace aure yakin mata bh,haka ake da wahala da dadi duka haka ake tashi ayita fama,makociyar mu Amarya ce kamar ki da karamin ciki Amman wlh kullum kika shiga gidansa tsaf tsaf yana kamshin turare,itama fes zaki ganta ,kuma bakiga yanda mijin yake lallabata bh,irin wannan ba dole ka shiga ran miji bh,komai wuya komai dadi Tana nn a matsayin matarsa,wanann shine rayuwa Amrah ,Amman ji be ki sbd kinada ciki duk kin lallace kin lallata gidanki kina nema ki lalata mijinki,Amrah kiyiwa kanki fada,kinga malama idan bazaki dafa masa bah barshi zaije ya siyo,zancen yar aiki kuwa Allah ya sawake tazo tanawa miji na kwarkwasa ,auu dama Wai kinason mijin naki har kina tsoron wata ta kwace miki ,shine kike zaune haka nn kaman ba mata bh,toh Allah ya kyauta zan dafa mana ,Amman wlh kiyiwa kanki fada,ni ba auren ne Dani bh Amman wlh nasan ba haka ake bh,minti nawa ne kin tashi kin gyara gidanki kin muku girki,girkin mutum biyu dai Allah na tuba,kinada lokacin Hutu sosai Amrah,idan kin tashi ki dinga kokari kina aikin ki kina gamawa idan shekara zakiyi kina bacci babu Wanda zai tasheki,mijinki aiki yake tafiya ,Hutu mh ai sai kin gaji,idan shagwabar ne anayi amman ba rashin aiki da girki bh,idan kinyi aikinki da girki sai ki zauna kiyita zuba shagwabarki,idan da abun da kikeso mh sai ki fada masa ya siyo miki Ko ya taho miki dashi,Amman dukda haka bazai
Hana ki masa nasa bh ,kin samu kin aure mijinki me kyau me rufin asiri,kamal ga hankali wlh ,Ni tausayi mh yabani Tana fada tana tashi Zata tafi kitchen ,indomie din ta dafa masa kamar yanda aka gaya mata ,kitchen Din duk ya baci haka ta gama ta gyara mata tayi mata wanke wanke , kan dinning taje ta hadawa kamal abunci da drinks data gani a fridge,fridge Dinma duka a hargitse saida ta gyara ga abincin can kije ki gaya masa ,bacci yake Bari idan ya tashi ai zai fito,mamaki rabi take yanda Amrah take wannan halin,Amrah dan kinganki kyakyawa ko ? Ke kuwa lafiyar ki kike haka,yanzu mijin naki baza kije ki tasosa bh cikin soyyaya yazo yaci abinci,ba yunwa yace miki yanaji bh,Ke kyaleni ,kibarni bazan iya bh, ai gwanda yaga wahalar da Akesha ,ba shine yamin cikin bh,nifa bazan Dorawa kaina abun da bazan iya bh,ah to! zo ki zauna mu cigaba da hirar mu kinji,ta fada tana tauna chewing gum din dayake bakinta

****
Safiyya ,ki Bari not now,kinga aikin Dana Bari kuwa,Ke kadai ce kike sakani Ina tsaka da aiki na barshi in fita am sure yanzu haka sunacan suna nemana,coz babu Wanda na gayawa zan fita,Ko a jikinta maganar dayake,hannu ta cigaba da zura masa cikin wandonsa,dick dinsa ta zaro ta Kai Baki Tana tsotsa kaman ta samu sweet,tsigar jikinsa Ke tashi but still yanaji kawai bazai iya biye mata bh,dan dama mostly Safiya Ke fara initiating,dukda yanason mace ta dinga nuna masa bukatar ta a fili dan yanasa yaji shidin wanine kuma yana boosting dinsa ,but still Yau duk wani sexual needs dinsa shatu ta kwantar masa dashi,safiyya dama duk sanda suka hadu saita nema ta tabashi,koda kuwa hira kawai yaje yi ita dai kawai a kwanta a gado, kokarin tashi yayi tayi sauri ta dawo dashi,rigarsa ta fara kokarin cire masa ,wait ya fada mata cikin murya me sanyi, ko kallonsa batayi bh dan bataji bata gani,tashi tsaye tayi ta hau balle bra dinta ,cire bra din tayi ta zare pant din dake jikinta, tsayawa tayi a gabansa babu Kaya haihuwar uwarta,boobs dinta ta fara kada masa Tana shafasu Tana cije lips dinta ,hips dinta ta rike ta hau kada masa duwawu,Aliyu da duwawu sakin Baki yayi yaga sunaata sabatar sabatar,matsowa yayi yasaka hannayensa guda biyu ya rike duwaiwan nn ,yana rikewa yana bugawa ,cigaba tayi da karkada masa su tanata wani nishi ,gado ta koma ta kwanta ta bararaje a tsakiyar ta bude kafafunta,yana daga tsaye yana binta da kallo, hannu ta saka ta fara fingering kanta Tana wani lumshe ido Tana shafa boobs dinta da jikinta,dan yatsanta guda daya take kada masa Alamun ya taho,bai San sanda ya bi hannun nata bh ya taho ya fada kan gado,kayansa ta tashi ta cire masa,nonuwanta ya finciko ya danna a Baki , ya nasha Tana ihu tana sumbatu , kacamewa sukayi a gado suyi nn suyi can, can karshen bed ya matseta ya zura bursarsa ya hau cinta , harder! Take ce masa shi kuwa yana kara volume, harder !!yana kara gudu , can kuma tace zan kawo ta fada da wani siga tana kallonsa, shima ji yayi wani Abu ya taho ,da gudu ya cigaba da cinta,saida ya kawo Sannan ya barta, wani relax ya danyi Sannan ya tashi ya shiga toilet,bayan ya gama wanka ya fito ya shiga saka kayansa,Baby did you enjoy me today ?ta tambaya tana wani kallonsa,yes ya fada mata shima yana kallonta,Kayan ta tashi ta tayasa sakawa tanayi tana shafa jikinsa,taki hakura dai ita indai tana ganinsa idan bata tabasa bh batajin dadi,ita bataki a koma gado bh,bayan ta gama saka masa Kaya ne itama ta shiga tayi wanka,shiryawa tayi suka fita tare yaje ya ajiye ta a school ya koma office,saida ya shiga office Sannan ya tuno phone dinsa a flight mood yake,yana kunnawa kuwa sai ga messages na shatu dayawa suna shigowa yana cikin dubawa ne saiga Jennifer ta shigo,Sir dazu madam Dinka tazo baka nn,tazo ?ya fada yana mamaki,me tazo yi ? ,wasu pappers ta kawo Wai ka manta Amman sir Mubarak ya karba,okk! Na tuna exactly, so me kika ce Mata ?ina kika ce mata naje? Nace mata bansani bh Amman naga ka fita da sauri,Owk you can go , waya ya dauka ya Kira Mubarak ,”kana inane “ya tambaya dan yanda yaji kida na tashi daga gurin mubarak din,” Ai Kai zan tambaya Ina kaje ne anata nemanka,matarka tazo tanata Neman kh mun rasa me zamu ce mata , Amman dai nace mata mayb kaje submitting wasu files ,kuma nace mata gurin babu network so kasan me zaka ce mata “ “thank you mutumina ,lemme call her” tana ganin kiransa ta dauka da sauri Ko sallama batayi bh ta fara da “ Ina kaje ?” “ naje submitting wasu files ne ,gurin kuma babu network, I tried calling you mh Ina gurin amman bata shiga “ wata ajiyar zuciya tayi “ wlh duk ka tayar min da hankali nh, ance ka fita kana sauri,gashi phone Dinka baya shiga ,tun dazu nake tunanin Ko lfy” “ am fyn sugar ki daina damun kanki,kina inane nakejin karar mota “ “ nace maka Yau zamuje gurinsu mama ,gani nan a hanya ,Kaci abinci Ko inzo in kawo maka?” “ naci abinci Karki damu Allah ya kaiku lfy “ “ i love you “ “ love you too “ya fada ya kashe wayarsa

Tunda safiyya to Koma hostel taketa murna,a tunaninta ta shawo kan Aliyu tunda ya yarda sukayi sex Yau ,coz kwana biyu ta lura sai yayita dogging,Ruky ce ta shigo Tana Galla mata harara,ko mayya ce Ke sai haka safiyya,haka kikeda naci,Ruky ta tambayata tana rike baki,wlh ni dinnan da kika ganni namiji bai isa yamin abun da aka miki bh,Ina class dinki yake safiyya,saida kika kwana kika jirasa ,toh ya akayi mh ya dawo,labarta mata abun daya Faru ta shiga yi,Amman Ruky kaman fah yaji dadina Yau dinnan,kinga Cin da yamin kuwa ,har Kai na Ina fada miki,shiyasa nace bazan iya rayuwa babu Aliyu bh,Ina kwanarsa kuma ina sha’awarsa,idan nagansa Allah sai na tabasa nakejin dadi,guy din ya hadu ne yanada kyau ga wani krisma,I am very lucky to have Aliyu by my side,Ruky ce ta katseta da tambaya Wai safiyya a ina mh kika cemin kin hadu da Aliyu dinnan ne ? ,bana gaya miki a gurin daddy nasanshi bh,company dinsa ne sukayi wa daddy wani project to Akwia wani meeting da za’ayi shi kuma daddy time din bashida lfy ,sai ya ce dan Allah a zo ayi a office dinsa na gida,naje Kai drink idona idon Aliyu ,na gama sunturina Agurin ko kallo ban ishe sa bh a time din, kin tuna sanda nazo na gaya miki ki Koyamin yanda zanyi seducing namiji yazo ko ci dayane yamin ,bashine tun Sannan na rike masa wuta bh,na samosa dakyar yanzu kuma yana Neman subucemin inaa!! Dis can’t happen,Aliyu is mine ta fada tanata murna,Ruky ce ta gyara zama ,kinsan Allah safiyya wannan halin naki bashine zai rike miki Aliyu bh,Kinganni nn wannan Alhaji danake Baki labari matansa uku,ta uku nn mh budurwa galeliya,Amman haka na rikewa abuna wuta sai yanda nayi dashi,sau nawa ta ukun tana kirana tana zagina,dariya suka fashe,kiji jaka Ruky ta fada tana wani bude baki,in Banda batada hankali ni Zata kira,ai idan ta cika mace ta saita mijinta ya daina kulani ya daina nemana,Amman bata kirani bh, wlh tun daga ranar na rainata,tunda ta fara zagina babu abun Dana ce mata Wai taga chat dinmu mene da mene , kinji zagi kuwa ,karuwa ta dinga cemin tana tsinemin Albarka Wai in bar mijinta ,dole sai mijinta? Wata dariya suka kuma fashewa da ita,wlh Ina gaya miki ,ni kuwa nace dole sai mijinki,yanda kikason sah haka nake sonsa,yanda kikejin dadinsa haka nakejin dadinsa,yanda yake miki spending haka nakeso yamin spending,na kashe wayar in gaya miki na kira Alhaji,yana dauka kuwa na fashe da kuka ,nayita kukan karya nace ga matarka nn ta kirani tanata zagin iyaye nh Wai ni karuwa ce yar iska ce ,yayita bani hakuri Ina fada miki,ni ranar mh gaba ta kaini har kudi ya turomin na ban hakuri,Akace naje nasha ice cream ,dariya suka dinga kyakyatawa,lallai batada hankali safiyya ta fada,ruky ce tayi saurin cewa Inafa hankali,yanrinyar da muna tare fah da Alhajin shima munafuki yaje ya aurota ,shine take wannan fallewar,dan Ubanta ita batason wata aura bh,kina ta uku mh kina iskanci,Shegiya ,zageta sukayi tsaf Suka dinga mata dariya,Ruky ce ta kuma gyara zama ,Ke serious magana bude kunnenki dakyau ,tunda dai kinason Aliyu nn wlh ki tashi tsaye ki mallake abunki,Ke yanzu fah kana samun wanda kakeso kake mallakeshi kafin wata ta rigaka,ki mallakesa ki juya abunki sai yanda kikaso kiyi dashi,Sannan kuma duk wani Abu da kikasan matarsa Zata masa ki rigata yi masa,ko menene ki cire kunya wlh, yanzu lokacinki ne ,ki bude ido,ki tashi tsaya ki zama matarsa sosai,sanda zaiji idan bai aureki bh bazai samu sukuni bah bai sani bh,tunda har kina iya controlling dinsa da kyar toh kiyi maza ki tashi tsaye ,da babu matarsa da kice in full of control of him ,Amman yanzu tunda da matarsa hankalinsa yana rabuwa biyu,to maza ki tsaida masa hankalinsa guri daya,kinji dai na gaya miki,ni yanzu Alhaji mh kinga ba son aurensa nake bh ,kudinsa kawai nakeso Amman saida na mallake sah,sbd Nafi son duk sanda nace bani ya bani ,matansu uku Amman wlh sai yanda nayi dashi,a gobe idan nace inason ganinsa flight zai min booking na tafi Abuja,yanzu ba’a zama haka ki shiga hankalinki

Leave a Reply

Back to top button