Hausa NovelsHausa NovelsM SHAKUR NovelsMatan Ko Mazan Hausa Novel

Matan ko Mazan 15

Sponsored Links

💫 MATAN?? Ko MAZAN??💫

✍🏻M SHAKUR

EPISODE 1️⃣5️⃣

Kun tuna albishir din danace zan muku yau???🥰
Here we go, MATAN KO MAZAN chapter 1 is coming to an end just few more episodes to go which nakega zan gama mukushi within this week now here comes the EXOTIC NEWS konace the most EXCITING PART of the news shine Chapter II namu wanda is about CHEATING!!!!

Did you know acikin kaso dari na ma’aurata 90% na cheating?? Ko kiga mijin yanada babes awaje ko kiga matan nada samari awaje, Ex dina, class mate dina, Classrep dinmu, ko dan office dinta. Cheating a aure yanzu ba yaro ba babba, da sababbin auren da tsofaffin all both mata da mazan nayi.

Some mata nada samari awaje while some matan kuma yammata garesu, kunsan mata da yawa na gida are into lesbianism kuwa???
And our Men kusan some of them bada mata suke cheating ba da yan uwansu maza sukeyi???

Like I said, dana tashi yin book dinnan MATAN KO MAZAN I interview ma’aurata da dama, divorcee da Momies wayanda sun haifi kamata, da Aunties, so I decided to pick on the big, big major matsaloli dake kashe aure ayau to write about them in other to Educate yan uwana mata da maza, to show you how to fight that battle and to let you know every problem nada solution, so idan kin dade ko ka dade kana cheating on your partner thinking bazaka iya dainawa ba this book is here to help you overcome this addiction na cheating, I will pieces this Cheating of a thing, the stages and yanda ake dainawa, abinda mutane dayawa basu saniba shine Ma’aurata na cheating ne sabida dalilai da bazasu wuce 1 zuwa uku ba;
1- For revenge, wata feels tunda Mijina is cheating on me I will cheat on him back.

2- Rashin gamsuwa, dayawa maza
Dayawan maza cheats because they feel matansu are lacking in a thing or something in za other room, same with mata maybe baya gamsar da ita or he’s too tiny.

3- Addiction, addiction ina nufin wayanda suka saba sleeping around tun kafin suyi aure, so bayan auren bawai suna cheating sabida partner dinsu yarasa wani abu bane ko basa gamsuwa sunayine sabida sun riga sun saba bazasu iya rayuwa da one sexual partner ba, kun gane….

SAIDAI!!!
Is not going to be FREE this chapter and I employ each and every one of you to support me, this Chapter two is about to BLOW YOUR MIND💃

Payment is just 1k, pay into 6353995766 M Shakur world Moniepoint saiki turomin evidence of payment ta whatsapp wa.me/+2347012181461 sainai adding naki a PAID GROUP DIN.

If you wanna speak to me akan wani abu chat me up a whatsapp 07012181461, ko send a message ta IG @mshakur_world ko tiktok @mshakurr

Thank you and I love you remember CHANGE IS NOT EASY just like yanda Hadiza is struggling yanzu ta chanza, baka tashi rana daya ka chanza is process the most important a process din is determination wato JAJIRCEWA!!!

15
Wuraren 2:30 Hadiza tai parking motanta gaban school na su Aman sai kallon gate na school din take she can’t even remember the last time tazo school nan kowani function sukeyi da ake bukatan iyaye saidai Nura yaje ita bata zuwa, Anty Jams dake kallonta tace “sauka kije ciki ki daukosu” ijiyan zuciya tasauke feeling wani iri for the first time all this while taji yes da gaske ne tayi neglecting yaranta sosai, cultural day, parent forum, end of the session party duk wani abu na school dinsu Nura ke zuwa, koda Aman yayi graduation na gama prep Nura yaje hoton Aman yana saniye da graduation gown da babban shi ne kawai a hoton, shiga cikin school din tayi daidai lokacin teachers sun fito da yaran za’a sakasu a school bus bamasu lurada itaba hannunta Hadiza tadaga tana kakalo murmushi tai waving nasu tace “Amali, Aman” dasauri duka yaran suka juyo tareda teacher su dabata lurada Hadiza ba ta taho wajen da sauri tace “ohh sorry Madam ban ganki ba good afternoon Ma” Gyadamata kai Hadiza tayi tana kallon yaranta daketa kallonta da mamaki, Hadiza tamika hannu zata kama Aman yadauke hannunshi da sauri yana turomata baki yana hararanta sai kawai jikin Hadiza yayi sanyi tasa hannu tadauki Amal ajikinta cikeda wayancewa tace “princess İdanun Mommy naciwo saisa sukai ja kinata kallona” teacher tace “no wonder nima I wanted to ask” takalli Aman tace “follow your Momy Aman” cikin dan yake Hadiza na kallon Aman daya dauke kai tace “don’t mind him I don’t know why he’s angry let’s go Aman” tasake miko hannunta wannan karan buge hannun Hadiza Aman yayi saitaji hawaye zai zubomata dasauri cikeda kunya tayi gaba da Amal tace “okay then come on your own tunda bakaso nakamaka” tayi gaba da Amal, ihuu Amal ta kwala tana fizge kanta daga Hadiza tace “leave me I want to go to my brother, Anty Ummi said I should never leave my brother alone koda yaushe muna tare, he’s my best friend leave me Momy” Amal ta tsandala ihu dayasa Hadiza tasaketa da gudu aiko Amal ta fanfalo zuwa wajen Aman dake tsaye akumbure teacher na lallabashi yabi mamanshi, Amal na zuwa ta rungume Aman cikeda yarinta tace “Ya Aman don’t be angry, let’s go, come” Aman dayaki tafiya Amal ta kalla, fashewa yayi da kuka yace “I don’t like her, I don’t want to go with her Princess, she will start shouting very soon” ganin yayanta na kuka sai itama Amal tahau kuka sai abin yafara jawo attention na mutane da sauri gudu gudu Hadiza tajuya tabude mota tashiga takifa kanta kan matukin mota tace “I can’t do this Anty Jams, I can’t, yarinyar nan tariga tayi brainwashing yarana Aman hates me sooo much” dan ijiyan zuciya Anty Jams tasauke batare datace ma Hadiza komiba tabude motan tasauka ta tafi wajen yaran bata wani sha wahalan shawo kansu ba sun santa sosai suna sonta Aman yace “where is Batool?” Murmushi tayi takama hannunshi tace “tana kano, muje gida kunji” binta sukayi bayan tasasu tarife takoma gaba Hadiza tatada motan taja bini bini tana kallon yaran dake wasa abunsu su biyu abaya, gashi kansu ahade they’ve learn to love each other and support each other so well kuma is all thanks to Ummi, parking tayi agaban Burger King tajuyo takallisu cikin kakalo murmushi tace “Amanu zakaci burger and fries muje na siyamaka anan burger king?” Batare daya kalleta ba yace “I hate burger” dasauri Amal cikin zakin murya tace “yes Mommy Ya Amanu doesn’t like burger, Ya Aman likes pizza, chicken pie and hotdogs, nikuma I love shawarma mai 2big sausage irin wanda Anty Ummi kemana ko Ya Aman”? Gyadamata kai yayi yana murmushi yace “muje gida and tell Anty Ummi tamana ko”? Dasauri Amal tace “yesssss Anty Ummi is the bestttttt cook, teacher said if a person can cook is called Chef” atare yaran sukace “Anty Ummi is the best chef” yanda Anty Jams ke kallon yaran haka Hadiza ke kallonsu ganin bazata iya magana ba yasa Anty Jams tace “kaga Amanu Mommy ku zata siyamuku duka favorite dinku tunda pizza kakeso bari aje debonaires ko dodo pizza ko” yana kallon Anty Jams yace “Momy is busy she never take us anywhere” buga Hadiza Anyy Jams tayi aboye hakan yasa Hadiza tanuna kanta tace “Aman I will never be busy for my sweet boy again kome kakeso zan saya maka kaji, pizza da mene da mene kakeso”?Sosai Aman yake kallon Mamanshi kaman yanaso yagane wani abu still dai cikeda rashin sakewa da ita dakuma haushinta yace “pizza and bubble tea na Nutella irin wanda Daddy ke sayomana” gyadamai kai Hadiza tayi feeling a bit better ganin yamata magana yanzu takalli Amal tace “princess ke me kikeso” Shiru Amal tayi tana juya idanu looking super adorable tace “mommy I want a biggggg giant shawarma with ice cream mai cone ba cup ba” murmushi Hadiza tayi feeling kaman ta fashe da kuka tace “okay Baby na Mommy will buy everything dakukeso ko, juyawa tayi dasauri ta tada motan cold stone sukaje dake hade da Dominos pizza nan suka bada order komi suka zauna ana kawo kwalin pizza Hadiza ta karba tana murmushi tajuyo tabama Aman karba yayi yana kallon Hannunta yace “ina na Anty Ummi? Daddy always buy mine and na Anty Ummi” Amal tace “yes me too one ice cream for me one for Anty Ummi, one shawarma for me one for Anty Ummi” duk yanda Hadiza ta daure saiga hawaye dasauri ta share zatai musu magana Anty jams ta girgiza mata kai alamun asayo na Ummi inhar tanason tayi winning yaranta, ahankali tace “Tom bari asayo nata” bada order na Ummi sukayi suka kara jira nan aka gama komi Amal ta karbi na Ummi nan da nan yasaki yana murna itama haka Amal dukansu kowa yadauki nashi da na Anty Ummi suka koma mota Hadiza tashiga motan bayan tasasu abaya sai gida suna kaiwa gida wlh kafin tagama parking da kyau Aman yafice da komi yana shouting sunan Anty Ummi tundaga nan waje Amal biyeda shi.

Ummi na zaune adakinta taji yaran na kwalamata kira dasauri ta tashi tafito ko kadan batasan suna tareda Hadiza ba danta dauka Hadiza na wajen aiki bene tayi ta na sauka tana kaiwa last staircase yaran na zuwa wajen da abubuwa a hannunsu cikeda murna suka wani rungumeta. “Oyoyooo Anty Ummi” daidai Hadiza na bude kofan falon tana shigowa suka hada ido da Ummi, faduwa gaban Ummi tayi ahankali tashira cire yaran daga jikinta tace “Aman oya to kuje kucire uniform” daidai lokacin Anty Jams na shigowa Aman da Amal suka bata abubuwan hannunsu “Anty Ummi take ur own pizza” Amali tace “Anty Ummi ni ice cream da shawarma nakawo miki take” daga Hadiza har Anty Jams tsayawa sukayi suna kallonsu cikeda rashin sakewa Ummi ta kakalo murmushi batare data karbaba tace “to kuje ku ijiye a dinning sai aje acire uniform, awanke hannu saikuzo muci tare” Dasauri suka tafi dinning suka ijiye sannan sukazo sukabi gefenta sukai sama da gudu mikewa tsaye Ummi tayi ahankali takalli Anty Jams danta santa ahankali tace “sannu da zuwa Anty, ya hanya yakuma su Batool” danne komi Anty Jams tayi tace “suna nan lpy Ummi” ahankali Ummi tajuya harta fara hawa stairs Hadiza tace “namiki iyaka da yarana baki jiba, kome namiki ke kikaja, kifita daga harkan yarana baki basu” wucewa Ummi tayi sama batare datace komiba Anty Jams ta harari Hadiza tace “ai saiki wuce sama kije ki tayasu chanza kaya, kiyi salla sannan ki sauko ki daura abincin dare tunda girkin ki ne, wuce muje nima bari naje nai salla” duk suka wuce sama.

Ummi tanajin yaran na kiranta nabuga kofan dakinta amman takasa amsasu ko fita duksai taji batajin dadin komi dan wlh tanason su Amal bawai pretending ba yaran akwai shiga rai gasu kyawawa sosai.

Da taimakon Anty Jams tana kara nunnunama Hadiza wasu abubuwan dan bawai bata iya girki bane tsabagen rashin yi ne yasa ta manta suka dafa lafiyayyen fried rice da peppered chicken suka hada juice yaran sukaci pizza su suna ijiye na Ummi Anty Jams ta tayasu yin homework sai tambayan Ummi suke.

Bayan magrib Nura yashigo gidan da sallama dasauri yaran dake tareda Anty Jams suna homework suka taho wajenshi da gudu suka rungumeshi daukansu duka yayi yace “Aman ka kara nauyi wai zaka karya Dady” dariya Aman yayi sosai cikeda son Babanshi yace “Dady ni ban kara nauyiba, Dady where’s Anty Ummi bamu ganta ba” Amal tace “Dady Momy takaimu mun sayi ice cream shawarma and pizza mun sayo mata tace muje mu chanza uniform saimu fito muci tare but munata nemanta we can’t find her” yana kallon yaran nashi with love yace “zan nemota” ihu yaran sukayi suna kara rungume shi yashigo cikin falon cikeda girmamawa ya gaida Anty Jams ta amsa tana murmushi tace “barka da dawowa Nura ya aiki” anatse yace “Alhamdulillah sannu da zuwa, bari naje sama nadan watsa ruwa” tace “to Nura” wucewa yayi sama da yaran manne dashi suna bashi labarin komi daya faru yau, dakin Hadiza yafara bude kofa yashiga tana zaune gaban madubi tana kokarin saka earring tana sanye dawani blue jean da shirt nude mai shegen kyau tayi lafiyayen makes up a fuskanta tana kallonshi ta madubi, yana rikeda yaran yakaraso inda take yana kallonta yace “zaki fitane”?Girgizamai kai tayi tareda juyowa takalleshi asanyaye ahankali kaman ba itaba tace “sannu da zuwa Nuri na” duk yanda Nura yaso boye mamakinshi kasawa yayi yau shine Hadiza ke cema sannu da zuwa sai kawai yasa hannunshi daya yajawota tareda bata side hug yace “kinyi kyau sosai right kids?” Dasauri Amal dake jikinshi tace “right Dady Momy tayi kyau” Aman yaki magana sai kawai Hadiza ta tsugunna gaban Aman tareda shafa kuncinshi tace “bazaka ce Momyn ka tayi kyau ba?” Turo baki Aman yayi yace “kinyi kyau” murmushi sosai Hadiza tayi tace “thank you my first born” kasa boye mamakinshi Nura yayi sai kawai ya ijiye Amal kan gado yace “ku zauna da Mommy ku bari naje nayi wanka nazo” wucewa bayın Hadiza yayi tabishi da kallo cikeda so tana wani kalan jin dadi yanda bai nemi Ummi ba har yanzu Aman wucewa yayi yabar dakin itakuma Amal tacigaba da wasanta ita kadai akan gado wanka Nura yayi yafito ya shirya tsaf cikin jallabiya yanayı yana satan kallon Hadiza dayaga tanama Amal wasa akan gado cikeda mamaki ya feffesa turare sannan yawuce wajen kofa dadan sauri daidai yasa hannu Hadiza tajuyo tace “ina zaka? Abinci is getting cold kai muke jira fa babu wanda yayi dinner” juyowa yayi yasake kallon Hadiza kafin ahankali yace “keda Amal kuje lemme call Ummi sai duk muyi dinner tare” harya bude kofa cikin zafin murya Hadiza tace “Nuri!” Juyowa yayi ya kalleta suka hada ido strictly Hadiza tace “I cooked for you not for her” anatse Nura yace “yau girkin kine Hadiza you cook for the entire house not only me, kuje kasa ganinan” yana maganan bai kara jiran wani magana nataba yawuce Hadiza jitayi kaman ta kama da wuta hannunta da jikinta sun fara rawa na bacin rai knocking Nura yayi gaban kofan Ummi yace “bude kofa Ummi” tashi Ummi tayi ahankali tabude kofa suka hada ido da Nura tayi wanka tasaka wani jan material da aka mata fitted doguwan Riga mai kyau ta daura dan kwalin dan komawa baya tayi yashigo dakin tareda maida kofan yarufe ahankali Ummi tace “barka da dawowa Yallabai, ya yininka ya kasance yau? Dafatan komi yatafi lafiya, ya Hajiya kuma” batare daya bata amsaba yajawota jikinshi warm hug yabata tareda lumshe idanu ahankali yace “komi lafiya lau Babyna, nasan bakiyi dinner ba let’s go” adan tsorace Ummi ta girgizamai kai tace “kaje kuyi idan kun gama zan sauko nayi ni” hade giran sama data kasa Nura yayi yace “kinason nayi fushi dake?” Dasauri ta girgizamai kai anatse yace “da iyalina zan dingacin abinci so wuce mutafi” yayi maganan yana kama hannunta suka fito zare hannunta tayi dasauri daga cikin nashi suka cigaba da tafiya har kasa Hadiza na zaune a dinning hakama Anty Jams da yaran suna ganin Ummi sukai ihuuu suka taso da gudu zuwa wajenta. “Dady a ina kaga Anty Ummi, ina kikaje Anty Ummi” murmushi tamusu tace “muje muci abinci zan fada muku” duk rirrike mata hannu sukayi suka tafi dinning zama Nura yayi Ummi ta zauna kan kujeran dake kusadana Amal Hadiza kaman kartai serving abincin but bataso tabatama Anty Jams rai hakan yasa tashiga zuxzuba abincin, Nura tafara zubamawa tazubama Anty Jams ta zubama Aman da Amal sannan tazubama kanta ta maida kulan tarufe Anty Jams tama Hadiza wani kallo da idanu ta dauke kai kaman bata ganta ba nura baice mata komiba daga plate nashi yayi yamikama Ummi yace “ci abinci” saishi yatashi yadauki plate yashiga zuba wani Hadiza namai wani kallo zuciyanta na tafarfasa tass Nura yagama diban iya abincin da zaici ya zauna saikuma yakalli Ummi dayaga takasa taba abincin babu wasa kan fuskanshi yace “nace kici” gyadamai kai tayi ahankali tadauki spoon ahankali Aman yace “Anty Ummi eat dady food have plenty chicken” debo abincin Ummi tayi ahankali zatakai baki Hadiza ta mike batai wata wata ba ta kabar da spoon din cikin tafarfasan zuciya tana huci tace “ke har kin isa sabida you are shameless nama mijina girki kice zakici wulakantacciyan yar aiki irinki eh, nazauna akan dinning da ni da family dina kema kizo ki zauna zakici abinci tareda mu bar wajen nan!” Hadiza tai ihu dayasa Ummi ta yunkura zata tashi chak Nura yakama hannunta yace “sit down and eat nace” yasake daukan spoon nashi yasa a abincin yace “zauna” zama Ummi tayi ahankali, azuciye wannan karan Hadiza tasa hannunta tadaga plate na abincin Ummi ta kabar akasa tace “dakici abincin nan Ummi gwara yayi asara” cikin fushi Nura yace “Hadiza!” Itama cikin fushi Hadiza takama waist dinta tace “Nura! Miye?! Wat!” Cikin tsananin fushi yace “this is the second time kike wulakanta abinci agidan nan kinsan mutane dubu nawa ne yanzu aduniyan nan da basu sami kalan abincin nan sunci ba? Kinsan hukuncin maiyin annubazaranci da abinci kuwa?” Cikin tsantsan tsananin fushi tace “I don’t care Nura all I know is yarinyar nan bazataci abincin dana tashi nashiga kitchen na dafawa mijina ba wlh” ahankali Nura yace “okay ni kika dafamawa ko nima bazanci ba ki tattara komi kici” yayi maganan yanajan hannun Ummi zai wuce Hadiza tasha gabanshi tace “Nura for how long ban maka girki ba? Kullum korafinka is ban maka girki ba, yau nashiga kitchen dakaina na ijiye komi and cook lafiyayyen abinci for you amman kana barin abincin sabida this stupid girl? Nura kai har ka isa namaka girki kafasaci sabida wata banza? Wai waye kai kakejin wannan isa isan da takama takaman how dare you Nura Hadiza ta shiga kitchen tamaka girki and leave the food for her”? Cikin fushi Anty Jams ganin Hadiza harta manta da duka fadan da tamata dazu tace “Hadiza!” Cikin fushi Hadiza tace “Anty Jams don’t call me please don aganın gaban idanunki shiya fara, shine neman fadana, namaka girki sabida kai bakın makiri ne, munafuki, annamimi saikabar abincin matarka sabida yar aikinta wani kalan bakın dan iskan mugu ne kai Nur……..” jikake tasss! Anty Jams ta zubama Hadiza mahaukacin mari da saida Hadiza taga stars dasauri Hadiza ta dafe kuncinta tana kallon Anty Jamila cikeda mamaki dake huci tace “Anty Jams” cikin tsananin fushi Anty Jams tace “what kind of a woman are you Hadiza kina zubawa mijinki zagi haka? Kinsan hukuncin mata mai zagin mijinta kuwa??? Duk matan dake zagin mijinta wutan lazza ake sata ranan gobe kiyama, what’s all this childish behavior? Ke wace kalan fitinanniyan, masifaffiyan mata ce Hadiza yar bala’i are you from ghetto? Must everything be handle with violence awurinki? Kina tunanin ihu da zagi da haukan nan dakikeyi will solve anything for you?” Cikin serious fushi Anty Jams takalli Nura tace “And you what is wrong with you Nura are you even a man? Akan mene zaka dinga taking this nonsense from this girl bazaka mata shegen duka ba ka farfasa mata baki? Waye Hadiza duka dukanta guda nawa take? Nura wannan ba shiru shiru bane sannan ba hakuri bane this is a disease ke damunka, bazan maka karya ba kaika bata Hadiza to this extend datakeyin yanda taga dama cus tasan bazaka mata komiba? Kana ganin soyayya kake mata haka tana irin haukan nan kamata shiru and let her go free? Nura are you a child da matanka zata dinga zaginka haka?? No Nura ko kanina na jini bazan yarda matansa na zaginshi hakaba wlh Nura, bazakai punishing Hadiza ba if she’s not ready tayi zaman aure dakai ka saketa and chase her out taje and experience life maybe tayi learning lesson nata, Nura I seriously hate the way settings na gidanka is going, enough please you need to wake up for once kayı acting like a man kaci uban marakuyan yarinyar nan, common Aman da Amal kuzo muje mu kwanta wlh gwara na kwana da yunwa danaci abincin chan Thank God akwai pizza and shawarma asama” tawuce sama fuuuu su Aman duk suka bita itama Ummi wucewa sama, Nura yadade yana kallon Hadizan dahar lokacin take rikeda kuncinta kafin yawuce sama shima fuuuu, wasu hawaye masu zafi ne suka fito daga idanun Hadiza tajuya takalli dinning din abincin kowa na wajen sai kawai ta zauna akasa wajen tafashe da kuka sosai tace “shikenan babu mai sona aduniyan nan, ba yarana ba, ba mijina ba ba yayata ba wacce mukafito ciki daya, why is it that nobody is willing to understand what am going through anan? Mijina yaci amanata yaci amanata, ya auromin yar aikina batare da saninaba, ance kaza kaza yasa yamin kishiya sabida bana this and that which na yarda, I tried my best to change Allah yaga zuciyana I cooked this food with so much love for Nuri, I cooked it with love for my husband to please him and to show him I’ve changed but yakama yazomini da wata, what is wrong because na nuna ba ita nama girki ba? Karya nayi? Ita nama girkin? Akanme zanyi pretending nabawa wacce na tsana abinci? Why am I not allowed to express myself, to express my feelings, to express my anger, anmin laifi an dakeni yanzu kuma ance ban isa nayi kuka ba, ba’a ganin laifin yar iskan shameless yarinyar dahar tanada guts ta sauko tafito tazo tazauna a dinning tace zataci abincin mijina, nayi serving mijina abinci yadauka yabata sabida tantiriyan mara kunya ce tadauka zataci akanme zan barta? Godddddd Ya Allah! Maisa nobody is looking at things daga my own perspective? I love Nuri with everything I got and I hate wata atare dashi banda ni, God oooo why are you tasting me this way?? Maisa ban mutu gabaki dayaba na huta cus at this point banjin I can continue living in this agony and sorrows ba gwara na mutu, no one is supporting me wayyooo Allah zuciyana” tai maganan tana wani irin kuka mai sosa rai tana buga kanta abango Nura da all this while yana staircase tsaye yana jinta jikinshi yayi sanyi wani kalan tausayin Hadiza yake bana wasaba he will say this again and again baitaba sanin wannan reaction din zaiyi getting from her dayay auren nan ba, yadauka still halin ko oho, I don’t care dinta zata cigaba dayi cus yasan baya gaban Hadiza at all, she no just send him ne at all but all he’s getting is total opposite of abinda yayi expecting from her is as if auren nan daya kara awoken feelings dinshi in her heart banda haka yakara mata wani strong love nashi azuviyanta yanaga sisters to be honest he hates seeing any mace in pain balle kuma Hadizan shi.

Yadade awajen sannan yashiga saukowa kasa Hadiza na kuka sosai bin stairscase din tayida kallo ganin Nura ne ke saukowa saita kara kara karfin kukanta ko kallonta baiyiba jitayi kaman ta mutu dinning ya wuce hannu yasa yadauki plate na abincin yadawo ga mamakin Hadiza zama yayi anan kasa agabanta ya ijiye abincin da bottle water ahankali ya debo rice din yakai bakinshi tareda lumshe idanu yace “uhmmm delicious” wani irin tsumewa da kuka Hadiza tayi mai kashe zuciya tana kallonshi tanajin wani irin so dabata taba sani tanama Nuri ba, kusan 5spoon yayi sannan yadebo yakai bakinta yace “eat is very sweet” hawaye na zuba daga idanunta tabude bakinta ahankali yasa mata taunawa tashigayi ahaka tana kuka sosai yake feeding nata har saida shi da ita suka cinye abincin tass yasha ruwa yabata ragowan tasha still hawaye sun kasa daina zuba daga idanunta tashi yayi yakai plate din kitchen ya man maida sauran abincin flask yadauki broom ya share shinkafan kasa tass ya kashe wutan falo yazo ahankali yadagata wlh bamata da karfi ahankali yadauketa chak a jikinshi Hadiza takasa daina kuka son Nura datakeji kaman zai hallakata haka takeji dakinta yabude yashiga da ita tareda maida kofan yarufe ya kashe wuta yayi gado da ita ahankali ya kwantar da iya yana kallon fuskanta da side lamp dake wajen kaman yanda take kallonshi yunkurawa yayi yatashi zai wuce tarike hannunshi karaf hakan yasa yajuyo yakalleta tana kuka in a very very vulnerable state cikin tsantsan so da narkewan zuciya tace “Nuri I’m sorry! Nuri I’m so soo sorry! Nuri kayafemin kaji” kusan mutuwan tsaye Nura yayi Hadiza fa is unapologetic so is he dreaming datake cemai ya yakuri, cikin kuka tace “Nuri bazan iya rayuwa without you ba cus u are my entire life, you gave me happiness, peace and freedom, Nuri u are the best man aduniyan nan and I love you with every every thing in me, Nura I love you a whole lot” yana kallonta still har lokacin cikin kuka tace “I know I’ve been a pain in your ass, I’ve been nothing but trouble, Nura I know am very stubborn but stubbornness dina baya nufin ban sonka wlh ina sonka kishi ne ke dawainiya dani nakasa coming to terms with yarinyar chan matankace my heart is heavy Nura help me I don’t think I can do this alone” gently Nura ya kwanto kan jikinta tareda daura fuskanshi kan nata ahankali cikeda so yace “Hadiza!”Cikin sheshekan kuka murya chan kasa tace “Nuri na! Dan darajan Allah kasaki yarinyar nan banson na haukace gabaki daya, wallahi wallahi zan chanza bakaga yau dakaina naje na dauko yaran nan ba, I took care of them na saya musu pizza I did everything sannan nayi girki, wallahi Nuri I will change and become a good wife, I will give you all my love, na kula da kai and give you the best of the best cus kaine sanyin idaniyata, please Nuri promise me zaka saketa” girgizama mata kai yayi murya chan kasa yace “I can’t Hadiza! I can’t” yanda take kuka dazakaji saika mata kuka murya Chan kasa Nura yace “son da nake miki babu abinda yaragu koya sauka, bazata taba iya sa narage sonki ba, har yanzu Nura is very much your own, just take care of me, give me all your love, pamper me nobody can come between us I promise you this, I am yours, yours only Hadiza, Nura naki ne sai yanda kikai dani circle dina dake mubiyu ne kadai ciki ki kuladani batare dakin kawo kowaba I want you to be blind akaina ki manta inada wata matan, uhm babyna” yay maganan yana manna mata kiss kissing juna sukahau yi yana bude wandonta yadago tareda ja kasa ya yar yacire jallabiyanshi ya yar da boxer yadagota itama yana ciremata riga grabbing her boobs yayi squeezing da kyau kwantar da ita yayi yahau kanta yakai joystick nashi bakinta zai saka ciki yace “s*ck me” juyarda kanta tayi dasauri cikin raunanniyan muryanta tace “Nuri kasan banson inashan gaba fa is somehow abakina, yana sani inji kaman am about to puke” bai damuba yakoma baya yadaga kafafunta yakai kanshi zaisha mata down there da sauri ta fizge kafafunta tace “wannan wani irin barbaric fettish ne haka Nuri? You see abinda nake fadi ko kaga abubuwan da karuwan yarinyar nan takoya maka ko” dagowa yayi strictly yace “stop calling her with that name” zata kara magana yahada bakinshi da nata kawai ya danna mata shi ciki, forget Nuri nada dan shekaru but he’s still good in bed, he f*cked Hadiza so good tafara neman kwace kanta dan to be honest Hadiza ba sex freak bace, batawani damu da sex ba ita ganin sex take as damuwa, tun tana daurewa Nuri na different styles da ita tanajin dadi har abun ya gimsheta zaiyi wheelbarrow da ita ta fizge kafafunta cikeda korafi tace “wai Nuri yaushe kadawo jarababbe ne haka? Are you a monster mehaka kawani babbaremini kafafu, kadage kana abu daya saikace aljanna ake rabawa awajen, please kabarni haka nai bacci is almost 2AM nadare haba kafayi first round” hannunta tasa ta tureshi tareda fizge kafafunta tajuyamai baya kawai yayi shiruuuu yana kallonta rikeda boner dinshi a hannu tana nishi, maganganun Anty Jams ne suka dawomai fill arai he needs to show her he’s d man, hannu kawai yasa ya fizgota a zuciye yana kama kafafunta dasauri Hadiza tace “mehaka Nuri”? Da karfi ya shigeta yafara riding nata crazily tana kokawa dashi almost 15min yayi yasamu yayi exploding yasaketa tareda kwanciya gefe yana maida ijiyan zuciya Hadiza sai tsoki take ta tashi tawuce bayi tayi tsarki tadan gyara kanta, wato haka yakeyi da yarinyar chan Nuri da baida jaraba sai suyi wata babu abinda yashiga tsakanin su, idanma zasuyi one round shikenan but jibi Nuri yau kaman maye, fitowa tayi tazo ta kwanta gefenshi taja bargo sai bacci.

Kun tuna albishir din danace zan muku yau???🥰
Here we go, MATAN KO MAZAN chapter 1 is coming to an end just few more episodes to go which nakega zan gama mukushi within this week now here comes the EXOTIC NEWS konace the most EXCITING PART of the news shine Chapter II namu wanda is about CHEATING!!!!

Did you know acikin kaso dari na ma’aurata 90% na cheating?? Ko kiga mijin yanada babes awaje ko kiga matan nada samari awaje, Ex dina, class mate dina, Classrep dinmu, ko dan office dinta. Cheating a aure yanzu ba yaro ba babba, da sababbin auren da tsofaffin all both mata da mazan nayi.

Some mata nada samari awaje while some matan kuma yammata garesu, kunsan mata da yawa na gida are into lesbianism kuwa???
And our Men kusan some of them bada mata suke cheating ba da yan uwansu maza sukeyi???

Like I said, dana tashi yin book dinnan MATAN KO MAZAN I interview ma’aurata da dama, divorcee da Momies wayanda sun haifi kamata, da Aunties, so I decided to pick on the big, big major matsaloli dake kashe aure ayau to write about them in other to Educate yan uwana mata da maza, to show you how to fight that battle and to let you know every problem nada solution, so idan kin dade ko ka dade kana cheating on your partner thinking bazaka iya dainawa ba this book is here to help you overcome this addiction na cheating, I will pieces this Cheating of a thing, the stages and yanda ake dainawa, abinda mutane dayawa basu saniba shine Ma’aurata na cheating ne sabida dalilai da bazasu wuce 1 zuwa uku ba;
1- For revenge, wata feels tunda Mijina is cheating on me I will cheat on him back.

2- Rashin gamsuwa, dayawa maza
Dayawan maza cheats because they feel matansu are lacking in a thing or something in za other room, same with mata maybe baya gamsar da ita or he’s too tiny.

3- Addiction, addiction ina nufin wayanda suka saba sleeping around tun kafin suyi aure, so bayan auren bawai suna cheating sabida partner dinsu yarasa wani abu bane ko basa gamsuwa sunayine sabida sun riga sun saba bazasu iya rayuwa da one sexual partner ba, kun gane….

SAIDAI!!!
Is not going to be FREE this chapter and I employ each and every one of you to support me, this Chapter two is about to BLOW YOUR MIND💃

Payment is just 1k, pay into 6353995766 M Shakur world Moniepoint saiki turomin evidence of payment ta whatsapp wa.me/+2347012181461 sainai adding naki a PAID GROUP DIN.

If you wanna speak to me akan wani abu chat me up a whatsapp 07012181461, ko send a message ta IG @mshakur_world ko tiktok @mshakurr

Thank you and I love you remember CHANGE IS NOT EASY just like yanda Hadiza is struggling yanzu ta chanza, baka tashi rana daya ka chanza is process the most important a process din is determination wato JAJIRCEWA!!!

Leave a Reply

Back to top button