Hausa NovelsInda Rai Hausa Novel

Inda rai 30-31

Sponsored Links

*INDA RAI..*

By

*MARYAM ABDULLAHI*

(Oum Shaheed)

*Daga ƙungiyar, koda ƙuɗinka…..*
,
*MIKIYA WRITER’S ASSOCIATION*

*SADAUKARWA GA, MY BLOODY*

*Page 30 – 31*

 

Tunda Amrish ta shige toilet ta bar Imran da tunani, ya gama gane wace bebyn nasa, sam bata ɗauke sa a matsayin miji ba, kallon ɗan uwa take masa, yanzu ya zai yi? “taya zai sanar mata cewar ya ɗau tsawon lokaci da soyyyar ta a cikin ransa” yana wannan tunanin yaji ta buɗe ƙofar toilet ɗin, shaf ta manta da wani da ta bari a bedroom ɗin, “Imran yana ɗora idonsa a kanta ya miƙe tsaye da wani irin hanzari” “ya Rasulu manzon Allah” keee!!! “baki da hankali ne,? “innalillahi” da gudu Amrish da tayi mutuwar tsaye ta kuma cikin toilet ɗin, jikinta gaba ɗaya rawa yake, “tura baki ta yi ta kalli kanta a madubi” Yanzu a haka ya’yanta ya ganta,? “safa da marwa Imran ya hau yi a ɗakin, gaba ɗaya ta shammace sa, “santala santalan cinyoyinta sun tsaya cak a ransa”, balle uwa uba, brest ɗinta, masu kama da Apple nunannu, yana tuna yanda yaga nipples ɗinta da suka gama nuna suka yi jajir yaji kansa na juya masa, iska mai zafin gaske ya hurar a bakinsa, hakan bai masa ba yasa hannu ya wargaza sumar kansa, ta watse ta barbaje, lashe laɓɓansa ya hau yi, har yana cizonsu da haƙwaransa, tsikar jikinsa ta miƙe fiye da lokatan baya da zai ji fillings, durƙushewa ya yi a gun ya hau danna mararsa da take masa wani irin raɗaɗi, saka hannunsa ya yi ya danƙo banana ɗinsa da take har ba masa kamar mai shirin ɓallewa, yasan bayi da lafiya, “taya hakan zata kasan ce”?

 

Amrish na zaune a toilet ɗin ta kasa fito wa, idan ta tuna yanda ya ganta sai taji kunya kamar ta nitse a wajan, “bugun ƙofar toilet ɗin da’ake shiya razanata, tana jin yadda yake kamar zai ɓalle ƙofar ya shigo, tsoro taji ya kamata, “Please ki buɗe” taji ya yi maganat da wata irin murya a shaƙe” jiki a sanyaye ta ƙarisa ta buɗe masa”

Yaraf, ya faɗa mata a jiki kamar matacce, “ki taimakamini” zammutu, marata, da kyar yake buɗe baki, gaba ɗaya ya yi week sosai, “mai kake so,? Amrish ta tambayesa” ta gama tsorata da yana yin da ta gansa a ciki, Imran dake maƙale a jikinta ya furta kalamr. “Keee,” ke nake so, ya ƙarisa maganar murya a sarƙe, dummm, taji ƙirjinta ya bada sauti, ita da take murna zasu zauna matsayin ya da ƙanwarsa,? tab ɗi, ita kan ba za ta taɓa sonshi ba, tana wannan tunanin taji hannunsa yana ƙoƙarin kwance tuwol ɗin da ta ɗaura, da sauri ta riƙe masa hannu, “miye haka kuma”? ta faɗa tare da tura ɗan mitsitsin bakinta gaba, “ki taimaka mini please,” ba komi zammi ki ba, zafi kawai zan rage, kinga bama son junammu, to bazan miki komi ba kinji,? “nikan a’ahhhh” taja maganar tare da sake wani irin kuka mai cike da zallar shagwaba, “washhhhhh,” zammutu, ganin baza ta yadda ya yi yadda yake so ba sai yace mata, “shikenan” tashi mu kuma ɗaki” da kyar ya samu da dafa bango ya miƙe, har sun kwanta amma daya rufe idonsa sai yaga wannan nunannan apple’s ɗin a gabansa suna ta shanning, da sauri ya saka hannu ya mirgino da’ita zuwa saman cikinsa, zata buɗe baki y yi sauri danna nasa bakinsa a cikin nata, wani kalar kiss yake mata daya gigita ta, tun tana jin daɗi har ta fara ji laɓɓanta na mata zafi, bata ƙara tsinkewa da lamarin ba sai da taji hannunsa na yawo a jikinta, caraf ya cafko mata brest cikin salo da iya sarrafa su yake wasa dasu, wani irin gurnani yake kamar maye, tun Amrish na ture hannunsa har shuƙi ya ɗebe ta sake masa jiki, hakan ba karamin daɗi ya yi wa Imran ba, yana wasa da ɗaya, ya yin da ya kafa bakinsa a ɗayan, wayyo, ai kusa suma Amrish tayi a kwance jin yadda yake sarrafa har shensa a kan niples ɗinta, a wannan halin Imran ya samu ya yi realise, gaba ɗaya suka hau mai da numfashi kamar ƴan wasan tsere.

 

Da mamaki sosai abee ke kallon matar dake zaune a kujerar dake gefensa, “kina nufin Maryama tana raye”? karki shigomin da wasa a lamarinnan, “Alhaji taya zamma ka ƙarya da girma na,? yanzu haka auran nata ko wata biyar bai rufa ba, mijinnata jikin gidan mai an guwar garimmu ne, idan ka bincika zaka tabbatar da magana ta.

Mamaki ya cika zuciyar Abee, tambayoyi ne fal a ransa, miye dalilin Bukar na ce masa Maryama ta mutu,? Mimi dake zaune kusa dashi tace. “Mun yadda da duka batonki” zamu je can rugar, ta mai da kallonta kan Abee da mamaki ya hana sa magana tace. “Kata shi ka kimtsa mu wuce kaji”? ɗaga mata kai ya yi ya wuce part ɗinsa domin shiryawa.

Mimi ta miƙe ita ma, kafun ta wuce ta bi ta kitchen ta bawa mai aikinta umarnin kaiwa Innar Rabi abinci, Innar Rabi nacin abin cin da kusan rabinsa naman kaza ne, ta goge guntuwar kwallar data sirnano mata, sake kai loma tayi ta figi cinyar kazar kamar mai jin haushinta, “ina dalili”? yarinya nada wannan gatan amma wani banzan dalili da son abun duniya irinna mijinta da Bukar zai hana mata mura,? ita kan yau sai dai Baban Rabi ya saketa, ƙara figar naman kazar tayi ta kora da lemon kwalli.

Maryma na kwance a kan gadon dake ɗakin Samha gaba ɗaya bata jin daɗin yanayinta, yawan kwaɗayi kamar mai ciki, “mtswww taja tsaki jin tana son taci kwai da kifi” to wai har wani lokaci zata ɗauka da wannan laulaye laulayen,? bayan cikin ya riga da ya zube,? tashi tayi ta nufi kitchen domin ta haɗa taci, sama sama ta suya kifin, sannan ta zare ƙayar gaba ɗaya, ta fasa kwai guda biyu akan marmashehsen kifin, ta saka da na kayan ƙamshi, ta yanka albasa sosai da taruhu guda biyu, ta kaɗa sosai ya haɗe, bayan ta gama ta gyara kitchin ɗin ta fice, a farlou taci karo da Mommy, wanda gaba ɗaya rashin sanin inda Sudais yake ya mai data shiru shiru, bayan Maryama ta mata sannu ta wuce ɗakinsu, da kallo Mommy ta bi bayanta, yarinyar ta sake cika tayi bul, kamar a taɓa jini ya ɓulla.

*Oum Shaheed*

*comments da yawa sisters, typing ba sauƙi*

Leave a Reply

Back to top button