Acikin Gidana Hausa NovelHausa Novels

Acikin Gidana 20

Sponsored Links

⚡️A CIKIN GIDANA ⚡️
(SEX,ROMANCE,RUNS)

📝FATIMA ZAKARIYYA

EPISODE 2️⃣0️⃣

Turare tabi jikinsa ta fashe masa,Burner ta dauko ta zagaye jikinshi da smoke din dake tashi daga jikin burner din ,wani hadaden turaren wuta ne me kamshi yake tashi ,hular sa ta dauko ta saka masa yana tsaye yana binta da kallo ,cikin ransa yana feeling dat yafi kowa Dacen mace a duniya ,wani box ta dauko ,Sugar opened dis box kafin ka tafi dauren auren nn ,what ! Mene a cikin box din ,Sugar it’s not my birthday fah ,Nasani mana ,sugar sai birthday Dinka zan dinga Baka gift ,ta fada tana wani tabe Baki ,pls sugar kar kace haka,you deserve a gift every blessed day ,seriously sugar ? Toh before I opened this box ,tell me exactly why do I deserve a gift ,Ido ta fara rabawa tana wani rangwada,Sugar abubuwan dayawa but to cut it short ,you deserve a gift everyday because you are the best man in the world ,the best caring husband ,most expecially the sweetest husband in bed,sai kuma ta rufe ido,ohh my sugar duk ni kadai ,sugar dagaske kike am that sweet ,hmmm !! sugar kabari wannan dan maganar dakayi har kasa ruwa ya fara fitomin ,Taba pant dina fah kaji ta fada tana turo Baki ,sunkuyawa yayi yakai hannunsa gurin ,ruwa ruwa yaji ,pant din ya fara kokarin cirewa da sauri ta matsa Kai sugar kabari ka dawo ka makara kaida zakaje dauren aure ,Babban Abokin Ango,Cikin dashashiyar murya yake magana ,Sugar kibarni Ko Quickie ne muyi ,10mins mun gama ,dariya ya bata sugar da Asuba dinnan fah Saidai ka bani dadi ,ni Banda case but Kai nakeji kaida zaka kai Sadaki ,eh kumafa hakane Thom shknn shkkn ,preserve dis wetness for me ,am comin back for it , lemme kiss the pussy,matsawa yayi ya sunkuya yakai kansa yayi mh Pussy dinta kiss ya tashi ya Kama bakinta ya shanye red lipstick din data saka masa ,tas ya shanye ,hankachachief ta dauko ta goge masa bakinsa dan red lipstick duk ya bata ,Shatu nah Bari na bude box dinnan dai ,wani gift box ne hadade da pictures dinsa a jiki ,wani mug ne me kyau da picture dinsa sai wrist watch ,prayer mat ,links sai wani takalmi na zaman gida me kyau ,harda counter da wani littafin azkar ,sai wani key holder an Rubuta *Drive safe Sugar ,shatu loves you Always “. wow!wow!wow! Ya fada ,sugar abun nan ya burgeni wannan mug din ai office Dina zan kaisa,keys dinsa ya Mika mata ,sakamin a jikin holder dinnan ,ohh my god shatu ,hannayensa ya bude come and hug me ,da saurinta kuwa Tana dariya ta shige jikinsa ,counter din ya dauko ya saka a fingers dinsa ,shima Azkar book din a Aljihunsa ya saka ,Sugar seriously abun nan ya birgeni a ina kikayi order ,sugar enything for you ,Rahama ce take fadamin Akwia wata graphic designer Tana hada gift boxes Masu kyau ,shine na karba contact dinta ,abun mah was morethan I expected ,Nima yayimin kyau Sosai ga number dinta mah ajiki
(0906 693 6845 ), wow I love it baby nah ,Allah ya saka miki da Alkhairi,sugar Allah ya bani ikon yi miki fiya da abun da kike min A duniya ,Allah ya bani ikon faranta miki,ya Allah kasa matata ta zama the most happiest person on earth ,Allah ya saka miki da Aljannah ,Nayi kyau sugar ?Sosai mh wanann farar babar Riga ta maka kyau Aliyu na, ka kularmin da kanka kaji ,na Baka Amanar kanka da kanka,duk inda kake ka tuna shatu Tana nan Tana kwanarka Tana begenka Tana mararinka,muje na rakaka,har bakin mota ta rakasa sunata wasa da dariya ,A dawo lafiya ta masa ta dawo gida

Ya fito daga wanka yanata sauri dan ya kusa makara dauren Aure ,saiya tashi zai shirya saiya rike karima ya cita ya koshi ,Yau yayi rounds yafi hudu ,baya gajiya da karima ,daya tashi idan suka hado ido zaiji idan bai cita bh bazai samu sukuni bah,haka dai dakyar ya iya barinta ya shiga wanka ya fito,ji yayi kamshi Ko Ina har ta fara gyara gidan ,kiranta yayi ,hijab ne a jikinta dan ta tsorata da lamarin Mubarak ,hannunta yanzu idan yagani saiya marairaice mata yace saiya cita ,dariya ta basa sosai ,Baby mene na saka hijab ,itama dariya tayi ,to ai in bah haka ba baby saika makara daurin Auren nn and kamal needs you there ,toh Allah ya miki Albarka ,Allah ya Kara miki dadi baby Allah ya barni dake duniya da lahira ,Karima inaso har A Aljannah in tashi in ganki a gefensa Akan gado,ya Allah ka hadani da matata ,Yawwah nace wannan kamshin fah gidan Ko Ina kamshi yake ,eh wlh mopping nayi da wani mopping mist danayi order jiya ,Nima yayimin dadi sosai gashi yanada dadewa ,wow !! I love you baby wato duk wani tsafta Kedai kin iya yanzu mopping dinma har wani mist ne dashi ,Eh mana baby ai gwanda Ko Ina yayi kamshi Ko,kamshin so cool irin na yan gayu ,Kai baby dole na gayawa su Aliyu su siyawa matansu ,mun rigasu basuda wannan zafafen mist din yana fada da tsokana yana dariya ,Bari na Baka number din me mist din sai ka musu sharing ,dan wannan it’s a must have (+234 904 238 7070) Tana saida Kayan kamshi Masu dadi kam ,wayarsa ce ta fara Kara ,Aliyu ya gani baby nah Bari nayi sauri kinga sun fara kirana ,tayasa shiryawa tayi ,yasha babbar rigarsa,Mubarak kodai kaine Angon ne bansani bh ? Dariya yayi ,eh mana Ai ni kullum Angon karima ne ,itama dariyar tayi ta sauka ta rakasa ta masa Addua ta dawo ,Aunty Huda ta Kira ,”Aunty nah Nagode wa Allah daya bani Ke a matsayin Aunty nah,Allah ya biyaki da Aljannah ,Aunty aurena ya gyaru Alhmdl,na manta duka abun daya Faru a baya ,kuma kullum Kara sani mantawa yakeyi ,na Gina sabuwar rayuwata ,a yanzu babu abun danake so sama da mijina da Aurena,Ina kuma kara Addua kullum Allah ya kare min shi ya karemu gabaki daya ,Aunty babu abun da zance miki Saidai Allah ya saka da Alkhairi ,Ashe aure da dadi ,Rayuwar Aure da dadi “ Dariya aunty tayi tho Alhmdl ,naji dadi sosai ,Sannan godiyar Allah zakiyi bani bh ,ki cigaba da gode masa ,Karki fasa gode masa ,koda dadi Ko babu ki gode masa ,ki yawaita ambaton Allah ,ki yawaita Salatin Annabi ,kullum ki dinga yiwa Annabi sallati ,Karki yi wasa da sadaka ,sadaka maganin abubuwa dayawa ,Allah ya cigaba da zaunar dake lafiya “ Ameen aunty nah Saidai fah aunty sai kuma tayi shiru dan kunya takeji ,can kuma ta fara magana ,Aunty wlh baya ragamun babu dare babu rana ,gashi Ina tsoron kar Abu ya samu babyn nan “ Dariya tayi “ toh a dia dinga hakuri ,kar kuma a dinga hanasu hakkinsu,Sannan wannan CHICKEN SWEETNESS din ki ajiyesa sai kin haihu ,dole mana miji yayita bibiyarki,yanzu komai mah ki barsa haka ,ki koma natural fruits da veggies ,har Allah ya saukeki lfy ,tunda yanzu bakida energy din daukan sa sosai ,Toh Aunty Amman zai dingajin dadina ?, sosai karima ,ai dadin me ciki mah na daban ne indai kinacin Kayan itatuwa ,kuma su Kayan mata ko bakada ciki ai ba kullum ake sha bh ,indai Kayan Masu kyau ne lokaci zuwa lokaci ake amfani dasu ,shima sbd ka dinga canzawa kana karawa kanka daraja ,indai irin wannan Kayan naki ne once in a while kikayi Amfani dasu ya isheki ,Allah ya raba lafiya ,yanda kikeda cikin nan Karki yi wasa da ambaton Allah ,toh Aunty na gode sosai ,sai anjima sukayi sallama

***
An daura Aure ,an Kai safiyya Gidanta kowa ya watse ,Jabir ne yaje ya Raka abokanansa yazo ya bude fuskar matarsa ,Addua sukayi ya dauko musu abinci ,bude ciki tayi taci dan yunwa takeji ,sun ci Sunsha ,taje tayi wanka ta saka Kayan baccinta Masu kyau ,shima wankan yayi yazo ya kwanta kusa da ita ,safiyya har ta fara bacci taji an fara tabata ,tashi tayi a hankali ta bude ido ,tayi masa shiru ,yanata tabata yana shafa jikinta ,rigar ya cire mata a hankali ,wow yace safiyya kinada jiki me kyau ,kunya taji itadai tayi shiru ,expert ce in sex Amman batason ta fara kwarewarta daga zuwa karya tsorata ,so she act calmly ,nonuwanta ya rike yana kallo ,inason Nono yace mata ,har yanzu dai babu abun da tace masa ,yayi wasa da jikinta sosai Sannan ya dauko gindinsa yakai saitin nata ,kokarin shiga yakeyi Amman ya kasa ,yayi yayi amman babu hanya ,yana kokarin turawa Tana ihu a hankali Tana rikesa dan zafi takeji har kanta ,da zafi take ce masa ,shiru yayi ya kyaleta yanata dannawa ,bayaji baya gani Tasha wahala iya wahala bai barta bh saida yaji ya shiga ,ya dade yana cinta Sannan ya hakura ,Yau safiyya har ciwo akaji mata ,da Kansa yakaita toilet ya mata wanka ya gyarata,da Asuba ya gode mata da irin kawo masa kanta da tayi successful ,sukayi sallah tare suka koma bacci *** haka rayuwa taci gaba Tana kokarin yi masa biyayya daidai gwargwado,gashi ta iya girki Zata masa abinci me dadi yaci ,Rayuwarta very simple tayi dedicating life dinta ga aurenta da mijinta ,babu abun data nema ta rasa ,bayan ta kawo masa dinner ne taga yabar phone dinsa a charge,dukda Jabir ba gwanin barin waya bane sakaka,kullum yana tare da wayarsa sbd yace mata aikinsa mostly online ne ,kuma tana yawanji friends dinsa na aiki suna kiransa suce me gida hau online, so bata dauka bh ,wayar ta dade Tana ringing lastly she decides gwanda ta dauka tace yadan fita ,Tana dauko Ko magana batayi bah ta ji muryar mace Tana cewa “ wai Kai Nafi 2 weeks a wannan guest house din naka kullum saidia kazo ka cini ka tafi na gaji so nake kazo ka fita Dani Nima naga gari ,haba I can’t take it I need refreshment,daga cewa Bari kaje ka sallameta ka dawo har yanzu shiru Ko ?Wlh ka batamin rai zanyi tafiyata na barka ,badan kanata hadani da Allah bh Jabir babu abun da zai kawoni kano,Sai anyi magana kace idan Baka cini bh Baka samun natuswa ,mene mene Dinka ,gashi kuma ina kiranka sai yanzu mh Kaga damar dauka,Baka jinane? “, safiyya ce taji kanta ya wani Sara ya dare ya kusa Rabewa ,Innalilahi wainaillahi kawai take fada wayar na kunnanta saiga Jabir ya shigo ,da mamakinsa yaga wayarsa a hannunta ,da sauri ya taho Meyasa zaki daga min wayata ?ya fada yana zare mata ido,hawayen da suke kokarin fitowa ne suka fito ,Jabir wace bata karasa bh ya saka wayar a kunnesa ,Meena ce ta cigaba da magana ,Wai bakaji me nace maka bh ,me kikace yace ? Sake maimata abun data fada tayi ,Ina zuwa yace ya kashe wayar ,kan safiyya ya dawo Meyasa kika tabamin wayara ehh ? ! yana magana yana daga murya ,ta shiga rudani ganin yanda Jabir ya canza lokaci daya ,kuka take sosia Jabir Ashe cin Amanata kake ,bata gama fada bh ya tsinka mata mari ,Ke !! Ki kiyayeni,ni sa’ankine? bakisan ba’a tabamin wayata bah,kice kike aurena Ko nine nake aurenki,ni namiji ne I have the right in kula mace ,in kuma auri mata 4 ko kinada ja ne ?,har yanzu hannunta yana kan kumatu,jikanta na rawa,dan tunda take babu namijin daya taba saka mata hannu da sunnan duka Ko Mari ,sai daya Malamin islamiyyansu ya taba dukanta Akan ta masa rashin kunya babanta yakaita court ,Tana kuka tana magana,Ni ka Mara jabir?Akan wata karuwarka,ni matarka ta Sunnah ,Yimin shiru ,munafuka ,an mareki din kuma wlh duk sanda kika kuma tabamin wayata saina mare ki kinji Ko ,idan bazaki iya bh ga fili ga mai doki zaki iya zuwa ki wuce ki tafi gidanku ,Nonsense ,ya dau key ya fita yabarta,haka ta karo kukanta batason wa Zata Kira ta fadawa bh ,tunanin Rayuwarta ta farayi a baya yanda take Da Aliyu Sarai tasan mata ne dashi Amman haka Zata damesa da Kira sai yabar abun dayake yazo gurinta ,haka zasu kwanta a gado suyi abun da sukaga dama ,sometimes mh matarsa Tana kiransa amman Tana tsaki tanajin haushinta ,kuma taje ta gayawa su ruky suyita zaginta suna ai ta tsufa me zaiyi da ita Ashe ba haka abun yake bh ,kuka ta fara ,gwanda Aliyu duk abun dayake yana respecting matarsa ,nasan Aliyu bazai taba Marin matarsa bh ,koda tazo hotel room dinmu ya shiga tashin hankali ban taba ganinsa a tashin hankali bh irin dat time ,Amman Jabir Ko a jikinsa ,sai zagina mh dayayi da Mari ,ya Allah na tuba ,Allah ka yafemin ,bazan tafi gida bh nayi Alkawarin zanyi zaman aure indai ba shine yace na saki kiba babu inda zanje ,Allah ka shiga cikin lamurana ,**Haka rayuwa taci gaba ,Jabir babu abun daya damesa ,zai ajiye mata komai zai bata kudi zai kwanta da ita ya cita yaji dadi ,Amman sanda yaga dama haka yake fita sanda yaga dama ya dawo ,bata isa ta tambayesa Ina zaije bh Ko daga Ina yake ,zai dawo kuma ya kwanta da ita danshi baya wasa da kwantawa da ita , sbd Tana masa yanda yakeso ,kuma zai gaya mata tana masa dadi ,Amman fah wayar Yau daban na gobe daban ,Ranar taje biki ,kanta ya fara ciwo taji bazata iya zama bh ,gida ta dawo dan ta huta ,dama kowa yanada key dinsa ,bayan ta shiga gida ne takejin Kaman tanajin Motsi,Dayan dakin ta tafi ,a kofar dakin ta tsaya babu abun da takeji sai moaning ,Jabir ne yaketa surutan dadi,”meena zaki kashe ni da dadi, Meena kinfi kowa dadi ,meena kina bani dadi ,bazan iya rayuwa babu Ke bh ,Wayyo Allah dadi zai kasheni “, jiri ne yake dibanta Amman haka tayi ta maza ta shiga taga Jabir da meena babu Kaya a jikinsu haihuwar uwarsu ,Abun mamaki Jabir daya dago ya ganta hannu ya nuna mata data fita ,itama meena data ganta Ko A jikinta,blanket ta shige ta Kama gindinsa ,yana ihu yana nunawa safiyya hannu data fita ta basu guri ,Anan gurin safiyya ta fadi

Bayan sun idar da sallah ne kamal ya kalli yusrah,Amarya ta kanwata,masoyiyata kuma matata ta kaina ,har yanzu kanta a kasa yake ta kasa motsi,bata Saba Irin wannan Rayuwar bh ,daga ita sai wani namiji ,ikon Allah ,Matsowa yayi kusa da ita kalleni,kasa kallansa tayi ,Yusrah ki saki jikinki ,kinji Ko,tsorana kikeji?,kaita girgiza masa ,toh pls ki saki jikinki ni mijinki ne ,daga kanki,a hankali ta daga kanta suka hada ido dashi ,muje muci abinci ,binshi take a baya Amman bata iya masa magana ,kaji ne da yoghurt ya siyo musu ,da zuciya daya yake cin abincin nn ita kuwa gabaki daya a takure take ,ta kasa kwakwarar loma daya ,gashi dai yunwa takeji Amman duk ta kasa sakewa ,kallonta yayi kije ki cire hijab din kizo nan ki bude Baki kici abinci ,tashi tayi babu musu taje daki ta cire hijab,Atamfa jikinta da aka kawota da ita Atamfa ne Riga da zani amman dukda haka kunya takeji bai taba ganinta a haka bh,motsi taji a bayanta ,wuce muje ko ,toh tace ya rike mata hannu ya kaita ya zaunar da ita ,dis is the 1st time da kamal ya taba hannunta,she feels abnormal ,kunyarsa still takeji,bude bakin taji ance ,kallonsa tayi ,zanci ,ki bude Baki nace ,ba cin zakiyi bh ,bude bakin take a hankali kaman wata me ciwon Baki ,a haka ya dinga feeding dinta ,Na koshi yaya kamal ,toh cinye wannan ,kallon wanda ya nuna mata tayi da Yawwah ,yaya da Yawwah wlh na koshi ,toh karaci kadan ,hakadai ya kara bata ,hannu ya tashi yaje wankewa Kafin ya dawo har ta gyara gurin kaman ba’aci komai bh ,Yama kasa gane gurin da sukaci abincin ,saida yadan kalleta da mamaki ,daki suka wuce kamal a gabanta ya cire kayansa dagashi sai boxers ,wanka ya shiga ya fito yana gige jikinsa da towel ,kallonta yayi kije kiyi wanka mana ,toh tace kaman zatayi kuka,ta rasa indai Zata saka ranta ,ita ya akeyi ne bata sani bh ta tambaya kanta ,towel ta dauka ta shiga toilet tayi wanka ,ta daure towel ta tsaya Tana kallon kanta a mirror ,Kai !tace bari na maida kayana ,Tana kokarin maida Kayan nata kamal ya shigo toilet din ,Ya salam yusrah duk ta duburburce towel din ta maida da sauri duk ta tsorata ,ya lura da yanda duk ta firgice kuma taki sakin jikinta dashi ,juyawa baya yayi sai kuma ya kuma juyowa ya kalleta ,inyi miki wankan ne ko kin gama da sauri ta taho na gama tace dakyar,fitowa tayi ta tsaya a jikin wadrobe kamal dai yana kanta jira yake ta gama ya kwantar da ita dan yaga gabaki daya taki sakin jikinta ,karamar bag aunty saratu suka hada mata da cewar za’a kawo mata ragowan kayanta da safe ,bag din ta bude Tana Neman koda doguwar Riga ne Amman babu ,daga me siririn hannu sai Wanda bashida hannun mh ,yusrah dai kaman ta kife deciding tayi gwanda ta maida Kayan jikinta ,ga kamal a tsaye a kanta rigar ta fara kokarin sakawa, kamal ne yace A’ah rigar da kika cire kuma ,why ?, kasa bashi amsa tayi Ina Kayan naki ,nuna masa bag dinta tayi ,gani tayi ya fara fito dasu pant da bra ,innalilahi yusrah kaman ta kurma ihu ,shi kuwa Ko a jikinsa ,Saidai ya fito da komai sanann yaga rigunan kusan Kala 3 wata yar Riga ce shara shara babu hannu ya bata saka yace ,kallonsa ta tsayayi ,can kuma ta fara hawaye ,kamal dariya ta basa ,mene haka kuma ?, me aka miki ,kaita girgiza ,toh tsaya na saka miki ,rigar ta karba da sauri ta koma toilet ta saka ,ya dade yana jiranta shiru tashi yayi ya bude toilet din ,ganinta yayi ta saka rigar Amman ta jike da hawaye bai kulata bh ya wanke mata fusaka ya dauketa ya kaita gado ,light din dakin duk yabi ya kashe ya koma ya kwanta ,yusrah Tana cikin blanket ta kasa motsi ,kamar kace mata Ket ! ta zura da gudu ,kamal har ya fara tunanin koya kyaleta ta fara sabawa ne ,sai kuma har ransa bazai iya bh ,ya dade yana mararin ganinsa a kusa da yusrah,yanasonta and he want to feel her ,cikin blanket din ya shige ya Dora fuskarsa Akan nata ,kiss me yace mata ,shiru babu motsi ,pls Princess kiss me , kirjinta in Banda bugawa babu abun da yake ,bai jirata bh yakai bakinsa cikin nata bata hanashi komai Amman dai ita bazata iya bh ,saida ya tsotse yawan bakin nan tas ,gaba daya ya nema control dinsa ya rasa ,hannu daya ya saka ya dafe kanta yana shan bakinta dayan hannun kuma yana kokarin cire mata rigarta,kan nonuwanta ya Dora hannunsa yanata mulmulawa Kama nonuwan yayi yanashan kaman wani karamin yaro ,sai zillo yake duk ya gigice Yama rasa me zai taba ,jikinta so soft ga kamshi ta Ko Ina yana tashi ,kukan da take ta rage saboda wani sabuwar duniyar dadi datakeji,baki ta bude Tana fitar da numfashi ,yanda yake sha mata nono ji take kaman karya daina,Neman tsoron tayi taji duk ya tafi ,bata iya replying Amman ta tsaya guri daya tanajin dadin jikinta ,kan cibiyarta ya Kai harshensa yana lasowa yana sudewa,daganan yayi wani line da harshensa har tsakiyar pussy dinta ,Wanda duk ya jike da ruwa hannunsa ya saka ya shafo ruwa ya kuma shafawa ,tsumuwa yaji yanayi ,baki yakai gurin ya sude ruwan nan yanasha sabo yana fitowa ,yusrah shiru kukeji taji dadin Karshan duniya ,Clitoris dinta yaketa karkada mata da harshensa ,yana kadawa yana zukewa tanata lumshe ido , da sauri ya tashi ya fara kokarin saka dick dinsa cikin pussy dinta Anan ne taji wani Azabar zafi da sauri ta tashi ta rikesa,Yaya da zafi ta kankamesa a kunne ya rada mata cikin dashashiyar murya ,ki saki jikinki princess a hankali zanyi miki kinji close your eyes ,idon ta rufe ya cigaba da kokarin turawa ,kuma zabura tayi wlh da zafi dan Allah kabari ,a hankali zanyi miki ,bama ya iya maganar maida ta yayi ya cigaba da kokarin turawa a hankali yake mata a haka har ya shiga wani ihu ta saka wanda saida yasaka ya dawo daga hayacinsa Amman bai fasa tura mata bura bah,dadi yakeji ta Ko wani sashe na jikinta ,zufa na keto masa ,idonsa yayi jajur,jikinsa wani karfi yakejinsa kaman doki,yusrah kuwa kuka takeyi sosia kaman ranta zai fita ,zafi takeji Tama rasa ta Ina zafin yake zuwa ,kamal yaso ya mata a hankali Amman ya kasa ,duk ya rikece haka yayita tura mata bura da karfi ,tun tanajin zafi har taji ya fara ragewa,shiru tayi ta Mika lamuranta gurin Allah ,ya dade yana cinta mubarak kaman an aikosa,bai canza mata style bh A kwancen nan yake cinta amman ji yaje kaman ya gama Jin dadi na duniya ,wata irin kawowa yayi mai Annashuwa da nishadi,yana kawowa ya sauka kasan gado ya durkusa har kasa ya bata hakuri,princess bazan iya hakura dake bh ,bazaki gane bh ,am eager !!am eager !!!,Allah ya miki Albarka kinji,nishi kawai take tayi ,taji maza ,gabaki daya jikinta ya mutu shine ya dauketa yaje ya mata wanka ya sake mata kaya wankan yayi ya dawo a jikinsa ya kwantar da ita ,Ana Asuba ya tasheta ,da mamakinta mh nrml taga Tana tafiya,ta dauka yanda ake exergrating a littafi dat ai Baka iya tafiya Ko kana dingishi dinnan duk gaske ne ,Ashe duk ba yanda ake hyping dinnan bah ,but still tana Jin pain kadan kadan da discomfort ,da kanta taje tayi Alwala ta bishi sukayi sallah ,yana Iddar da sallah ya jata gado ,tsaya kaji yaya kamal dan Allah ka tsaya kaji ,wlh Allah da zafi da zafi sosai ,kayimin Alkawari kace fah bazaka dinga sakani kuka bh ,Amman daga zuwana ka fara sani kuka ,yanda take magana Tana wani shagwabewa ne mah yasa yaji dole mah ya sake cinta ,bazai iya bh,a kunne ya fada mata da zafi Amman da dadi ko ? shigewa tayi jikinsa ta kasa basa amsa ,ki tsaya a hankali zanyi miki a haka zaki Saba ,yusrah kema kin manta kinyi min Alkawari duk abun danake so bazaki hanani bh ,your promise me bazan nema Abu agurinki in rasa bh kin manta ?,kai ta daga masa ,a haka ya mata Wayyo ya jata suke cire kayansu ya tsotse Ko Ina na jikinta suka koma sabon wasa suka sake bugawa,har wayewar gari suna Abu daya da kyar yabarta ,dakansa ya hada mata ruwan zafi tayi sit bath tayi wanka ta saka kayanta Masu kyau,wani red less ne na fitted gown ya fito mata da farar fatar ta tayi kyau Sosai ,tanajin zafi a jikinta amman haka take daurewa Tana aiki

Kitchen taje ta dafa musu tea ,ta bude fridge ta dauko wani cake da best friend dinta ta kawo mata as gift ,friend din nata dakanta ta kawo mata sanda aka kowata ta saka mata a fridge ,cake din ta dauko tayi slicing ta hada musu tea a dinning da wani bread data gani da butter sai sardine ,kamal yana mamakin yanda take hardworking,gashi tayi kyau har ta fara sakin jikinta ,gaisheshi tayi har kasa ,bata iya hada ido dashi ,da Kansa ya rike mata hannu suka zauna kan dinning ,bayan yaci cake dinne yake ta wani daga cake din trying to figure out dadin ta Ina yake fitowa ,princess wannan cake din inajin ban taba cin cake me dadinsa bh gaskia ,yayi dadi ,murmushi tayi ,yaya kamal Farah ce takeyin cake din ai ta iya cake sosia ,ai kam dole mu dinga siyo cake dinnnan ,yi mana placing order Yau ma ,number dinta ta shiga dubawa +234 704 040 4884 ,Yawwah ga number din nan tayi dailing ta kirata tayi musu placing order ,suna cikin cin abinci call ya shigo,dauka yayi yaga Amrah Ke kiransa ,saida gabansa ya fadi , danshi har ya Saba da Amrah Tana sakashi faduwan gaba ,kuma ya dade baiga call din Amrah na kiransa bh ,”Salam Aliakum “,cikin muryar me kaman kuka yaji ance ,”Wa’alaikum sallam ,Ina kwana “ “saida ya sake kallon phone din Jin Amrah na gaisheshi ,can kuma ya Amsa “lafiya kalau Amrah ya kk ,Ina baby Muhammad?” “Yana lafiya ,dama nace sai kuma ta fashe da kuka ,tashi yayi daga inda yake Ina zuwa yacewa Yusrah ,”Dama nace dan Allah ka yafemin duk abun danayi maka ,Ina sonka kamal ,sai ta fashe da wani kuka me cin rai “” Babu komai ya wuce ,Allah ya shirya min Ke Amrah ,Allah ya hada kanmu ,Allah ya miki Albarka,zanzo gidanku anjima kinji Ko ,ki daina kukan “, A’a ai na dawo gida mh dazu da sassafe “saida kamal yayi wani murmushi Sannan yace “Thom shkkn Allah ya Mika Albarka “,bayan sun gama breakfast ne yace mah yusrah ta masa listing abubuwan da takeso komai da komai ,Sannan ta shirya zasu fita ,bayan sun gama shiryawa ne suka wuce gidan Amrah a kofar ya tsaya ya mata text ,”Ganinan zamu shigo nida kanwarki “,kallon yusrah yayi bafa gidanku zamu bh naga kina wani murna murmushi tayi ,gun sister dinki zamuje mu gaisa a wuce gurin ko ,bata musa masa bah ,dan yusrah ta kaddarawa ranta duk abun da kamal yace bazata musu masa bh ,duk yanda ya Dama haka zasu sha ,gidan suka shiga Kai tsaye ,Muhammad ya dauko daya gansa a parlour yana wasa shi kadai ,Ina zuwa yace,daki ya shiga ,ganin Amrah yayi anci kwalliya Kama itace Amaryar ,har kasa kuwa ta tsugunna ta gaidashi ,saida yace tashi sanann ta tashi ,abun ya basa mamaki Amman dai kawai ya basar , zo nan ,ya bude hannayensa ta shige ciki harda kwallarta,kukan na mene? ya tambayeta ,babu komai tace masa ,Thom muje ?,eh tace gaba yayi tana binsa a baya ,suna zuwa parlour Amrah saida kirjinta ya buga ganin kyakyawar yarinya ,kwalla taji Zata fito haka ta daure ta hadiye ,tuno fadan mama talatu tayi haka ta daure ta dinga yake ,bata zake ba dai dan an gaya mata karta zagewa kishiya ,safa safa dai tayi mutunci Amman taja class dinta ,haka kuwa akayi dama yusrah ba gwanar magana ba ,kowa yana dan Jan class dinsa ,kamal ya hadasu ya musu fada ,dame magana? Kowa shiru yayi to Allah ya muku Albarka ,haka suka tashi suka tafi ,sai bayan sun tafi ne ta fashe da kukanta ,tayi kuka sosai da regretting rashin rike mijinta ,ta barshi sakaka,professional husband kaman kamal , caring loving and respectful Man ,babu komia tace haka Allah ya kaddara ,itama ta shirya zaman aurenta me kyau ,ta koma ga Allah hardasu sauka su sadaka ,ladabi biyyaya babu Kama kafar yaro ,kamal har mamaki yakeyi ,he was like Allah ya kaddara zai Aure yusrah ,kuma matar mutum kabarinsa ,Amman Amrah abun da take masa yanzu da tun can baya haka take masa da rufe masa ido zatayi ya kasa ganin Ko wace mace ,danshi bamashida time na kula mace but haka yayi squeezing ya Nemo ,Rayuwarsa ta canza ya zama namiji sosai

A joint dinsu suka hadu sunata hira cikin Farin ciki dajin dadi ,Aliyu ne yace gaskia mu dinga sadaka muna godewa Ubangijimu daya bamu mata nagari ,nidai Astagfurillah bansan me nayi Alllah yayi blessing Dina da mata ta gari bh Alhamdulillah Allah yabarmu da matan mu ,Mubarak ne yace wlh kuwa Aliyu we’re blessed ,Allah mun gode maka da kasa muka gane wannan Rahama dakayi mana ,Alhamdulillah ya Allahu ,kamal ne yayi gyaran murya ,wato Ashe haka kukejin dadi ko ? to Nima naji abun da kukeji ,dariya sukayi masa ai munga Alama ,ga wani kumatu daka tara anan ,toh Alhmdl mungode Allah ,babu abun godiya sai Allah ,Allah kabarmu da matanmu har A Aljannah Ameen Sukace
****Safiyya kuwa bayan ta farfado Akan gado asibiti taci kukanta ta koshi ,hakan nan ta koma gidan Jabir jiki babu kwari ,Dagewa tayita yi da Addua sadaka da saukar Alqurani ,Tana Addua tanawa mijinta Addua ,Tana cikin Jin radio ne taji wani Malami ya gama waazi yace idan dame tambaya ya Kira ,Anan ne ta dauka number dinsa ta masa waya ta gaya masa duk abun dayake faruwa ,tambayar ta yayi a baya babu Wanda kika cuta babu Wanda kika zalunta? babu wani Hali da kikayi Mara kyau Wanda Allah ya hana? Tuna Rayuwarta da Aliyu tayi bata boye bh ta gaya masa ,Amman mallam ai na tuba kuma nayi istibra’i,kuma wlh tunda na tuba ban sake bh ,Malam ne yace hakane kuma Allah ya miki Albarka tuban da kikayi, Amman kinsan hakkin wani Akan wani ? dole Allah zai bi ma kowa hakkinsa ,kaman yanda kikace yanada mata dinann ,toh bakisan hakkinta da kika dauka bh ,ki godewa Allah mah sakayar tun a nan duniya ne Alamun da sauki ,dan kaji tsoron Laifin da zakayiwa Allah ya Bari sai ranar gobe kiyama ya kamaka ,A lokacin da za’a Baka zabi ,zaka gwammace da tun a duniya anyi punishing Dinka ka tashi free,and kuma kisani fadar manzon Allah ne (S A W)”Duk abun da kayi sai anyi maka,watakila mah naka yafi abun da kayi ,Ai gaba da gabanta ,Ki cigaba da istigfari komai zai wuce insha Allahu ,Allah ya yafe mana gabaki daya ,ameen tace ,haka dai taci gaba da Addua da fadawa Allah ,kullum cikin istigfari,A kwana a tashi shima Jabir ya dawo hanya ,ta samo kan mijinta soyayya suka sake zubbawa me Rai da lafiya Amman dai Tasha wahala ba karya ,agabanta zaiyi waya tayi magana kuma ya daketa ,wataran mah baya kwana a gida ,kota kirasa mace ta dauka Suna moaning ,Akwia sanda mh ta sake ganinsu a boysquatters ,Ashe mh yarinyar daya kawo ta dade a gidan sai ranar ita ta ganta ,yaje ya cita itama yaje ya kwanta da ita ,Amman cikin ikon Allah ta tashi tsaye da Addua shima ya tuba ya dawo kan hanya ,Soyayya sabuwa sukeyi kaman zasu cinye kansu
****
Haka kowa ya cigaba da Rayuwarsa cikin soyayya kulawa ,kwanar juna da biyayya ,basa mantawa da Addua ,sadaka ,sallatin Annabi ,Istigafari ,saukar Alqurani,Sallar dare ,da tsoron Allah

Toh yan uwana mata ,Allah yasa mun ilimantu ,mun nishadantu ,kuma mun Amfana ,inda mukayi kuskure Allah ya yafe mana ,we’re not perfect
Matan Aure mu tashi mu gyara ,mu dinga gyara ,mu duba inda mukeda laifi mu gyara ,idan abun da mukeyi karawa zamuyi Akan Wanda muke mu Kara,Aure ba Abun wasa bane ,And marriage is not an easy task but marriage is sweet ,Sex is sweet too🙈,Allah yasa mu dace

If your have any comment Akan Novel dinnan feel free to chat me up 07011607479

THE END

Leave a Reply

Back to top button