Bad Boys Hausa NovelHausa Novels

Bad Boys 5

Sponsored Links

ctors ne kala kala fa a labarin nan ,yanzu dai ga *Aiman* ya fito karku manta sunan labarin *Bad boys* kunsan lallai kam gayu sun taru a labarin nan……….ku muje zuwa 🤗
*_🐹BAD BOYS🐹_*
By…
Oum Aphnan

005
___________________
11am
Sayyadah juyi take a gado amma ta kasa runtsawa ,in tayi ,tayi sai ta waiga ta kalli ya Sheikh yana shararan barcinsa Zero tension .
Damuwa ne taji yana ƙoƙarin kasheta ,ta mika hannu ta dafa kafaɗarsa tana murza tsokar kafaɗarsa a hankali .
A cikin barci yaji ana shafa masa baya wannan ya sashi jan Numfashi
“Hummmmmmm” A sanyaye ta kira sunan shi
“Zaujiyy?”(Mijina?)
Cikin magagin barci ya amsa ta da
“Hu’wummm”
“Ka tashi inaso muyi magana”
“Fi hazal Lail?” (Cikin wannan daren?)
“Uhm” Ta bashi amsa a taƙaice. Muskutawa yayi ya saita kansa yana kallon silin ,Amma still ya kulle idanuwarsa saboda bayason ya buɗe barcin ya gudu.
Gyara kwanciyar ta tayi sosai tana kallonsa
“Mijina kasan dai yanayin tsarin tattalin Arzikin kasar nan yayi tsanani sosai… Kuma ina sane da irin ɗawainiyar da kakeyi da mu ,ba abu mai sauki bane ba…” da sauri ya amsa da “Ahhhannnnn”

Bata saurara ba ta cigaba da maganar ta
“To na zauna nayi nazari ,tunda dai Ni Nurse ce ,kuma dama can na fara aiki ,me zai hana in koma aiki ,shikenan sai mu raba nauyaye_nauyayen gidan ,in biya kudin Nepa ka biya kudin wuta….”

Ai tunda ta fara magana ya buɗe idanuwarsa tarmazazan yana kallonta ,tun tuni barcin sun gudu a idanuwarsa
Don haka tana kare maganarta ya tashi zaune yana zare mata ido kamar zai rufeta da duka.

“Ke..ke…tsaya tsaya kika ce me?”

Cikin fargaba tana kallonsa a ido a ido tace “Zan koma aiki na”

“Lahaula…walaƙuwwahh…illabillah..” yaja salati yana lanƙwashe harshe irin na malumman nan da suka ƙoshi da larabci.
Nuna kansa yayi da yatsa

“Me kike nufi? So kike ki nuna ma duniya,Babban shekhi kamar Ni na gaza daukan nauyin gida na ,na bar mata na tayi aiki?

“…aah ,aah wlh ba haka nike nufi ba”

“Ohk Salima to me kike nufi?”

“Kawai gajiya nike da zaman gidan safe ,rana har dare ina single direction,akwai gajiya….sai in jini tamkar matacciya bansan abunda duniya ke ciki ba ,ba wani new update”

“awhooo ,hajiya yanzu kikayi magana,wato so kike in barki ki shiga Social media ,Baki tiktok baki wazaf(whatsapp) daga karshe sai ace Sheikh ya kashe matarsa da yunwa da kulle ko? Ki zauna a gida ki zama cikakkiyar matar gida shine matsala? Salima na fara gajiya da fitinarki ,enaf is enaf (Enough😂)

“Aah kaga kar ka juya mun magana kaima kasan ba haka nike nufi ba”

Tagumi ya rafka kamar wanda ta gaya masa mutuwar tsohuwarsa “Wohoho wai a gidan shehi ne ake zancen fita aiki….” Sai kuma ya zaburo mata yina duddulo mata ido

“Wato so kike ki ringa fita kina gogayya da maza kafada da kafada ….yanzu ba maganar kai ya ɗauki ƙafa ,aah Ni kan gidane kema kan gidane wuyarki ta isa yanka …. subhanahi Allah ka tsinewa baturen da ya kawo mana boko yaja duk matan mu sun daina mana biyayya sai fitsara…….to bari kiji Abu uku suka bani matsayin da nike kai a yanzu ,1. Allah na 2.karatu 3. Uwata da ta zauna a gida dafa’an ta bani tarbiyya …. sakamakon haka na soke fita aiki…” ya juya yaja bargo ,minti kadan ya fara jan numfashi abunsa.

***
Lili
Wani bahagon numfashi ta saki ta rungume saman kitchen carbinet din da take tsaye tana jin jijiyarsa na gogar jikinta

“Awwwwn🥹Aiman ashe kana jin abunda nakeji a kanka tuntuni ka barmu muna cutar kanmu?”

Daddagewa yayi ya luma 🍌a kogon ramin tsuli*yarta nan ta saki wani mahaukacin nishi ,shikam cikin cizawan baki da haƙori yace “I’m soldier ,Koda yaushe ina bukatar mace next to me ,ki daure ki zama matata anty liliiiiii ahhhhhh gindiiihhhh da daɗiiii lillliiiiitahhhh”

Langaɓewa Lili tayi akan kafaɗarsa tana jin wani shocking na hawa mata kafa yana tahowa har kwanya
A take ta fara rawaitawa a ranta
Wai dama haka gindin ƴan shilan Mazan nan sababbin tasowar balaga yake da daɗi? Sirit dashi kamar allura sai garɗi😋

Bata ankaraba kawai sai ji tayi ya fara bugata da karfin gaske yana zura mata bur*ansa yana zarewa kamar ya samu doki

Ihu ta shiga zunbuɗawa “Wallahi na yarda kaine mijin nine matan ,zan sallama maka Gin*dina 2….4….7 zumanahhhhhh”

 

Leave a Reply

Back to top button